rayhus's Reading List
12 stories
Hilwa. by rukayya_abdullah
Hilwa.
rukayya_abdullah
  • Reads 1,853,186
  • Votes 40,686
  • Parts 13
Hilwa Haroun, a spirited girl from a small town in Nigeria, relocates to the bustling city of Abuja, hoping for a fresh start and new opportunities. However, adapting to her new life proves to be a challenging journey filled with unexpected twists. As she navigates the fast-paced lifestyle and the complexities of a blended family with contrasting personalities, Hilwa struggles to find her place in a world that feels foreign. Just when she begins to settle in, a shocking revelation turns her life upside down, presenting her with a challenge she never anticipated. Faced with emotional turmoil, Hilwa must confront her fears. Will she be able to embrace the changes and accept this unexpected turn of events with an open heart, or will it push her further away from the life she longs to build? Join Hilwa on this exhilarating and poignant journey as she learns to balance love, family, and self-discovery in a city that promises both excitement and uncertainty. It's a bumpy, emotional and an exciting ride. BETWEEN TWO WORLDS. H I L W A. ~ H E L WA.
Mr. ROMANTIC AND I by miss_untichlobanty
Mr. ROMANTIC AND I
miss_untichlobanty
  • Reads 52,301
  • Votes 4,752
  • Parts 26
FATIMA fulani - pakistani is a 18 years old 1st year university girl with ego and self respect who happens to meet a final year jerk king of the university, LAYMAN which every girl wish for. She hates him with all her guts what will happen when their destiny cross each other and had no choice but to live under thesame roof? follow me to find out how this university life journey will end up? Follow me on MR. ROMANTIC AND I to find out? Only positive comments are accepted.
KIBIYAR AJALI (PAID NOVEL)🥰❤️👑COMPLETED✅ by missxoxo00
KIBIYAR AJALI (PAID NOVEL)🥰❤️👑COMPLETED✅
missxoxo00
  • Reads 8,674
  • Votes 141
  • Parts 7
LABARIN RUGUNTSUMI: SARKAKIYAR RAYUWA, MAKIRCI DA TSANTSAR HASSADA, SHIN NA FADA MUKU YANA DAUKE DA TSAFTATACCIYAR KAUNA MARAR GAURAYE? LABARI NE NA GIDAN SARAUTAR BARNABAS. SARKI SALMAAN ALIYU SALMAANU, MATASHIN SAURAYIN SARKI NE MAI DAUKE DA MATA DAYA, GIMBIYA SHAHEEDA YAR SARKIN BULLO, ITACE UWARGIDAN SA, BATA TABA HAIHUWA, SHIN AINA MATSALAR TAKE? NA GAYA MUKU SARKI SALMAN ALIYU SALMAN (SAS)GEFE DAYA KUMA LABARIN YANA DAUKE DA SASHEN KHADIJA(DIJE-DIJANGALA TA MAI GARI) YAR BAFFANTA BUDURWAR MAS'OUD. KHADIJA YAR JARIDA CE(JOURNALIST) SHIN YA KUKE GANIN ZATA KAYA NE. WA KHADIJA ZATA AURA? YA LABARIN YAKE NE...?! WHO DOESN'T LOVE A ROMANCE NOVEL? ITS EASY TO LOVE EACH OTHER WHEN DIFFICULTIES NEVER CROSS YOUR PATH. HOWEVER, IN REAL LIFE, ALL RELATIONSHIPS ARE TESTED AT ONE POINT OR ANOTHER. You are my QUEEN and my little heartbeat. I will never play with your heart as I only want to see you glow with happiness. If I could, I would give you the universe and a a constant state of pure bliss. Love you to the moon and back#KHADSAAL LOVE STORY❤️❤️
TUNTUBEN HARSHE by SURAYYAHMS
TUNTUBEN HARSHE
SURAYYAHMS
  • Reads 181,125
  • Votes 21,474
  • Parts 43
Tuntuben harshe yafi tuntuben kafa zafi,na kafa saurin warkewa yake,na harshe kuwa saurin illa ta mutum yake har karshen rayuwar sa.... #Nadra mahmud #Asad #Azad #carmila obasi campbells
Kece Rayuwata(my Jann❤️) by zainabdangyatin1234
Kece Rayuwata(my Jann❤️)
zainabdangyatin1234
  • Reads 9,182
  • Votes 368
  • Parts 22
u will just enjoy it.
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
RAYUWAR BADIYYA ✅
Aishatuh_M
  • Reads 266,473
  • Votes 21,214
  • Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
INDO SARƘA COMPLETE by AmeeraAdam60
INDO SARƘA COMPLETE
AmeeraAdam60
  • Reads 77,089
  • Votes 5,545
  • Parts 57
Cikin dare lokacin ƙafa duk ta ɗauke banda kukan tsuntsaye ba abunda yake tashi, alokacin ta farka daga bacci kayan wajen Goggo tasa ta ɗauko zumbulelen farin hijabin tasa, kwandon kayan kwalliyarta da shafe sati bata buɗeshi ba, ta buɗe ta ɗauko hoda ta zazzaga ta shafe fuskarta, hannu da ƙafafuwa Ludayin miyar Baba Huwaila da tun rana ta ɓoyeshi ta ɗauka ta sa a hijabi, ƴar fitilarta ta ɗauka ta fito daga ɗaki saɗaf-saɗaf ta je wajen bakin ƙofa ahankali ta zare sakata ta fice, kamar Aljana ita kaɗai ce a waje haka ta samu ta ƙarasa bayan katangar gidan Mai Gari ( _Dake gida huɗu ne tsakanin gidana Baba Huwaila da na Mai Gari_) ta kamata ta ɗane ta dirga. A hankali ta ɗaga labulen ɗakin Mai Gari ta shiga ta same shi a kwance baccinsa yake hankali kwance, toshe bakinta tayi tana dariya ƙasa-ƙasa musamman da ta tuna irin muguntar da zata yiwa Mai Gari, sai da tayi ta gama ta koma saitin kan Mai Gari ta zaro ludayin miyar ta dai-dai ci kan sa ta bashi ƙwaaal, azabure Mai Gari ya tashi yana susar gurin baya yaja ganin mutum tsaye cikin fararen kaya. Indo canja murya tayi shigen ta Goggo sannan ta fara magana, " Ni ce Goggo Kakar Indo Sarƙa nazo tafiya kai cen makwancina tunda cin Amana zakayi " Mai Gari cikinsa ne ya juya baiyi aune ba sai ji yayi ɗumi na bin wandonsa, Indo na ganin Fitsari na bin ƙafar Mai Gari ta gimtse Dariyarta ta kuma cewa.....🥱
SO MAKAMIN CUTA by SURAYYAHMS
SO MAKAMIN CUTA
SURAYYAHMS
  • Reads 326,581
  • Votes 21,550
  • Parts 92
Ita ta fara tsanan shi a duniya,ta kuma kashe wanda ta fara kaunar sa,me kake tunani nan gaba da Allah ya sake hada su a wata duniyar da bata da abun kauna face shi? #yasmin #Ashween #zahida rodriguez
SAMARIN SHAHO  by SURAYYAHMS
SAMARIN SHAHO
SURAYYAHMS
  • Reads 225,920
  • Votes 18,830
  • Parts 53
Destiny at fault In life of sarah bukar. Raped,pregnant,scorned,used,confused and cought up in mixed feeling of true love and loyalty. #sarah bukar #mahfudlingard #yazeedAttah
BAKANDAMIYA by SURAYYAHMS
BAKANDAMIYA
SURAYYAHMS
  • Reads 5,161
  • Votes 192
  • Parts 4
Budurwansa dayake mutuwarso itace amaryan Mahaifinsa..... BETRAYAL IS AN INHERENT PART OF LOVE........