Baban Nawal ka san me kake faɗamun yanzu kuwa? Maman Nauwara aminiyata ce fa kullum muna tare ko ina tare muke zuwa, shine kake so ka aureta dare ɗaya ta koma kishiyata!
Bismillahir-rahmanir-rahim, dukkangodiya da yaɓo sun tabbata ga Allah maɗaukakinsarki mai kowa mai komai wanda cikinamincewarsa ya bani ikon fara wannan rubutu. Salatimararadadi ga fiyayyenhalittamanzonrahamasallallahualaihiwasallam.
FatanAlkhairigareku 'yan uwa da abokanarzikiharma da sauranal'umarmusulmai baki ɗaya. Ina matukarfarinciki da bibiyarrubutuna da kuke yi ba tare da gajiyawa ba.
Har kullumtsokacinku na da matukarmahimmanci a gareni, kuma ba zan gajiya ba wajendakonshawarwari, gyara ko korafidagagareku.
"Ni Da Aminiyata" labari ne daya faru da gaskema'ana (True life story), sai dai na canzawasuababe kamar suna da kuma salo. Ban fara wannan rubutun ba sai da na samunlasisin yadda dagagurinwaccelabarin ya shafa. Ban yardaayiamfani da rubutu na ba, batare da izini na ba.
Oops! This image does not follow our content guidelines. To continue publishing, please remove it or upload a different image.
❤......👩👨👩......❤
"Mamannawwara kin fiyesaiɓinfitaunguwa wallahi, tun ɗazu na shirya ina jiranki amma haryanzu baki gama ba!" MamanNawal ta faɗa.
"Yi hakuri please, saurakaɗan na gama kin sannifaabungaggawabayayiwuwa dani. Kuma haryanzu akwai sauranlokaci ba zamumakara ba in sha Allahu." injimamanNauwara.
"Hm ai na san akwai lokacinamm kuma wanda zaikaimuunguwarbaidalokacinjiranmu."
"Subahanallahi! Kar daiBabannawal ne zaikaimu?"
"Kwaraidagaske, kuma yanzu haka yana mota yana jiranmu."