page 26

2.6K 176 5
                                    

*🌞HAFSAT ELHAM🌞*

Billy Galadanchi

Haske writer's Asso💡

Vote me on wattpad@68billygaladanchi.
Sadaukar wa ga k'awata Hafsat Abubakar qaya (Elham).

26
Sosai me martaba yayi murnar samun Lapiyar hafsa,matsala d'aya ne ta kasa kwantar da hankalinta abincinma taqi ci yanzu tunda aka tabbatar mata da mutuwar sultan kuma a hanyar data ganshi take kuka,me martaba da kanshi ya shirya yaje asibitin domin har wannan lokacin asibitin basu sallameta sunce se sunga yanda jikinta ya qarayi,a saman kujerar da masu zuwa duba marasa lapiya ke zama anan me martaba ya zauna ya fuskanci Hafsat sosai ya tattare nutsuwar sa akanta yace bayan yayi gyaran murya

"Mamana yaya Lapiyar jikinki? Ina fatar kin samu sauqi?" Sunkuyar da kanta tayi qasa cikeda kunya sannan tana hawayen data kasa tsaidasu tace

"Naji sauqi ranka ya dade jiki Alhamdulillah" sake yin gyaran murya yayi yace "Na sanar miki karna kumajin kin kirani da wani sunan bayan daddy,Aini mahaifinki ne" murmushin k'arfin hali tayi cikin hawayenta tace murya na rawa "To daddy" shiru ya d'an ratsa d'akin na wani lokaci kan yace "Mamana ko kinsan cewa Allah mahaliccin dukkan komai shine da kanshi yake rayawa kuma shine yake kashewa alokacin dayaso kuma yayi muradi,kamar yanda yake Talauta wa a sanda yazo yakuma azurta a sanda yayi muradi,kana ya fitar da rayayye a cikin matacce kuma ya fitar da matacce a cikin rayayye?? Shin kokinsa ubangiji shiya keda iko akan dukkan kuma shine qadirin ala manyasha'u,kokina labarin cewar agaban idona akayiwa mahaifina yankan rago?? Shin Hafsatu bakida labarin cewar acikin k'addarori na rayuwa taki k'addarar ta fad'o ne acikin mafi sauqin d'auka?? Labari ya riskeni cewar tunda Allah ya baki Lapiyar ki bakyacin abinci bakida aiki se kuka,Anya Mamana kinwa adalci kuwa? Anya Hafsatu kin godewa Allah akan manya manyan ni'imominsa akanki? Ashe ba wani babbar ni'ima bane Allah ya baki na samun lapia ba sanda kika Zata ba? Ashe ba babbar ni'ima bane agareki kin tashi kiga dukkanin Dangin ki suna farin ciki da samun Lapiyar ki?? Shin ko kinsan cewar mutane da dama dasuka samu irin matsalar ki a rayuwa suna nan suna yawo akan titi,bola da juji Nanne makwancinsu, abincin su a bola ruwan shansu a bola sannan kuma suturun su ma daga juji,sabida kasawar Dangin su daga lalurarsu ya sanya ko damar zuwa asibiti basu samu ba,Ashe bakya kulawa masu irin laurarki koda me basu sadaka basa samu sabida kasancewar ana qyamarsu kuma ana tsoron su,lallai Mamana ki farga kuma kiyi istigfari ki godewa Allah da ni'imominsa masu tarin yawa akan ki,ki kuma gaggauta neman gafarar Allah domin kin kasa jure guntuwar kaddarar dabata taka kara ta karya ba,sultan koda a kar kashin kulawar ki yake tsaf Alla ze karb'e abinsa idan lokacinsa yayinda,nasani mutuwar yaro akwai zafi amma shin ko kinsan tanadin Mad'aukakin Sarki akanki??" To akul d'inki karnaji kuma narka ga kin qara saka damuwa aranki inshaa Allah zaki samu wasu 'ya'ya masu alkhairi da tarin albarka arayuwa kuma da yardar Alla sultan ze zamto daga cikin yara masu ceton iyayen su a gobe qiyama". Godiya tashiga yi masa da adu'a gamawa da duniya lapia, sosai yaji dad'i ya mata sallama sannan suka juya shida fadawa nsa........

*Bayan kwana biyar*

Tun bayan da me martaba ya zo ya mata fad'a taji komai ya sure mata,ta mayarda lamuranta ga Allah take aka sallameta a asibiti, komawarsu gida ma ba karamar nutsuwa ya saukarwa Elham ba sabida mijinta yana matukar kulawa da ita,yauma kamar kullum da kanshi ya dafa mata Shawarma da pineapple drink ne sanyi,shine da kanshi yake bata tana ci sanda tayi dam,sannan yace

"Blossom idan Kinyi sallan isha semu kwanta ko?" Kallonshi tayi La langwab'e kai sannan tace "Hubby kafin na kwanta wanka nakeso kamun kaga sanyi ake jikina kuma bayasan sanyi,ruwan zafi sosai zakamun wanka dashi seka shafamun mai den ka sakamun kayan bacci sannan kuma ka rarrasheni nayi bacci" murmushin sa me laushi ya sakar mata sannan yace "blossom duk wanna aikin ni kad'ai?"zaro ido tayi sannan ta shagwab'e fuska ta Turo baki " Ea mana kai kad'ai fa ko bazaka mun ba?" Mikewa yayi "waaa ni na isa?? Wannan ai dolene na miki har brush ma zan miki kannan" miqewa yayi har ya kusa Shiga d'aki ya juyo ya kalleta"blossom to muje mana" maqe kafad'a tayi "Ni bazani dakai naba,sedai ka d'agani zuwa bedroom d'in" dawowa ya d'auketa ya manna mata Sumba a wuya "Blossom wlhy rikicin ki seke amma yau d'innan zanyi maganin rigimar nan taki,sabida kwana biyu kinga ina raga miki ko?" Batace komai kurin dai ta yamutsa fuska ne,da kanshi ya mata wanka ya shirya ta sannan shima yayi wankan ya shirya kwanciya, fitilar d'akin ya kashe musu sannan ya kwanta suna fuskantar juna janyota kurin yayi ya rungumeta ajikinshi sosai amma ba abinda yakeda niyyar mata,ba kad'an ba Ellyn yaa moris tayi missing uncle baby d'inta cikin sanyin murya da shagwab'a tace "Uncle baby" hannunshi yafara d'aurawa akan waist nata shima ahankali yace "Aunty baby ya akayi ne?" Hannu tasaka ta daki bayanshi da wasa cikeda shagwab'a tace "Nice kuma Aunty baby Allah kuwan banaso?" D'an tsikarin ta yayi seda ta zabura sannan yace " to sanar dani Elilin moris me Nene?" K'ara matsawa tayi jikinshi sosai sannan tace "Bakinka da harshenka nakeso kabani aro" Murmushi yayi koda suke a duhu yace "Nabaki aronsu in nayi magana dame?" Sarai yagane inda ta dosa neman magana yakeyi,shura k'afa ta somayi "Dan Allah fa yaa Abdul wlhy matsu" hannunshi ya zura acikin yar rigar baccinta ya kaiwa dukiyar fulaninta cafka, yasoma murzawa a hankali,kasa hanashi tayi sabida wani irin desire takeji a wannan ranar bakinshi ta kama da kanta ta soma tsotsar harshensa tana mayarda numfarfashi kaikace cinye harshen zatayi shima d'in wannan kissing nashi datakeyi passionately ba k'aramin tayar masa da abubuwa sukayi ba,kuma yasha mamakinta domin wannan ne karanta na farko data masa haka,dan kanta tayi pulling out,sannan ta saqala hannunta a wuyanshi,tace cikin wata murya dabe tab'a ji tayi magana da ita "Hubby zaka barni nayi ganda nakeso dakai?" Hannunta dake wuyanshi ya d'aura nashi akai yana murzawa a hankali "sure u can my princess I'm all urs" k'ara matsawa tayi jikinshi ta manna masa wani kiss a k'irjinshi sannan lokaci d'aya ta tuna da hudubar Aunty husna " Elham wlhy karki cuci kanki ki samo tamkar wata hoto a wurin mijinki,komai sedai shi ya miki,kinga d'an breast d'innan na maza ma kamawa kake da baki kana wasa dashi da harshe kuma kana sha,sa annan kuma yan tagwayensa biyu na qasa ma wasa akeyi da su kuma ana ebe kunyar bayan amarci a tsotse masa su tatas,tako ina Abi da harshe ana lasa kuma hura masa kunne ana zura harshe a hankali ana wasa dashi aciki,dan Allah banda cutar kai a zare kunya" tunawa da wannan ya sanya ta saka harshe ta soma wasa da niples nashi tana lasa tana tsotse su,take ogan ya rikice harga Allah be san da wannan salon ba,bata inda bata zura harshenta tana lasar sa gaba d'aya Abdul yagama rikice wa yama rasa ina ze saka Elham sambatu yake mata tamkar wani zautacce ita kuwa tarasa mesa ta nemi kunyar ta tarasa kuma tamkar yana tunzurata wannan ihun dayake yi,dan kanta ta sakeshi kafin yayi wani yunkuri tuni ta d'areshi ta zura abar da kanta wannan ranar dai da kanta tayi aikin sunnah na neman lada....(saura kuma wata ta biyoni pc tace nayi iskanci,daga abun arziqi)

Koda suka sauka dukkansu se wata uwar kunya ta lullub'e ta,bargo ta saka ta rufe jikinta yana kunna fitilar d'akin ta rufe idonta, d'agota yayi ya d'aura ta akan kirjinsa yace "Blossom na bazan tab'a manta alkhairanki agareni ba yau kin shayar dani dad'i wanda yafi dad'i dad'i,sanar dani a wace makarantar aka koyar dake rikitar da k'walwar mutum" hannayenta ta saka ta rufe fuskarta,hannunshi daya ya saka ya janye hannunta dake kan fuskar

"Blossom kunya kuma,ai baki isa ba,wto a duhu shine kika rufe babin kunyar kikasha dad'inki shine yanzu zaki wani maqale wai kunya" Murmushi tayi "Dan Allah yaa Abdul nika qyaleni"

"Naji zan qyaleki amma sekin yimun irin kiss d'in d'azu hot one d'innan" shagwab'a tashigayi da kanshi ya mata wanka ya gyara wuri har bedsheet ya sauya sannan ya rungume abarsa suka fara bacci".....

*Bayan watanni hudu*

A London Abdul se fama fad'a yakeyi da Elham akan zuwa Niger "Allah ni bazan kuma wannan garinba sena haihu,baka ganin wahalar danake sha kuma fa,har yanzu ba abinda akayiwa Fulani Habeeba watakil ma idan ta ganni da ciki tayi asirin dazayi a zubar kaga nifa bazaniba,kuma ai bance dakai wai ni zanyi missing naka ba idan ka tafi abinka" Murmushi yayi yace "Haba blossom, dan Allah kiyi hakuri, to kinga tunda kin dauka haka barin sanar miki dalilin tafiyar momy ne fa batada lapiya kusan kwanan ta biyar a asibiti" zabura tayi kuma seta saka hawaye "Dama momy batada lapiya shine baka sanar dani ba?" Rarrashinta yashigayi harta haqura sannan washe gari suka dauki hanyar Niger.. Tun daga k'ofar gate d'in gidan jikinshi yayi sanyi ganin dandazon mutane kuma ga alama zaman karb'ar gaisuwar mutuwa akeyi kallon driver yayi yace

"Kai me nake gani haka?? Waye ya rasu?" D'an kallonshi driver d'in yayi yace "yallab'ai dama ba'a sanar maka ba?" Cikeda rud'u yace "Meyene ba'a sanar mini ba?".......

Mom Nu'aiym

Hafsat ElhamWhere stories live. Discover now