Momislam2021

Momislam2021

*FALAK*
          
          Chapter 9-10
          
          https://arewabooks.com/chapter?id=64011b00a0fd4ad361ba1fb8
          
          Abdurraman yace "Amma ai kasan su bil adama ba kamar mu ba, taya za'ayi kuyi aure tsakaninku da ita bayan kasan hakan bazai yiwu ba?"
          "Shine me yuwa da in dinga hanata rayuwar aure ai gara idan taje gurin mijinta nima tazo gurina idan hakan ta kasance zan barsu suyi zaman lafiya, idan Kuma aka samu akasin hakan sai na talauta mahaifinta ruwan Sha ma sai sunje nemowa"
          
          
          Mom Islam 08141799224

Momislam2021

zeesardaunerh