ILLAR LESBIAN PAGE 2

448 10 1
                                    

🌹🍃🌹🍃🌹
🍃.•°''°•.¸.•°''°•.🍃
🌹                    🌹👈
*ILLAR  LESBIAN*
🍃'•.¸            ¸.•' 🍃
     🌹° •.¸¸.•° 🌹
           🍃  🍃 ,
  🍒🌹🍒🌹🍒🌹

🇸​tσɾψ & 🇼​ɾίttεη
             BҰ:​
    SAKATARIYA
─────────────

*M͟a͟r͟u͟b͟u͟c͟i͟y͟a͟r͟:*
➪FYADE 2020
➪KOMAI NISAN JIFA
➪ABBANA NE
➪ILLAR LUWADI
➪UZMA
➪'YAN BARIKI
AND NOW
*ILLAR LESBIAN*

⎯⎯⎯⎯⎯⎯⎯
*Dedιcaтed тo:*
⎯⎯⎯⎯⎯⎯⎯
➪Aisha Galadima
⎯⎯⎯⎯⎯⎯⎯
SFECIAL GIFT TO
YASMIN

BISMILLAHIRRAH MANIRRAHIM

*🇵​αɡε ➪☾2☽*

  *Littafin Ƴar lesbian na kuɗine game buƙatar biya zai tura 200 ta wannan account ɗin👇🏼*

3144719269 bala Mika'ilu Maryam

First bank




Tasa hannu ta zame breziyar jikinta tare da cewa Husna
"Sai kuma me? "

Husna taja wata ajiyar zuciya ta ce
Yasalam tuburkallah gaskiya Maryam Allah ya yi miki baiwar da ba kowacce mace ta ke samun irinta ba shiyasa   na ke liƙe miki amma kina min wulaƙanci "
Maryam ta ce
"To yanzun me nace ba ga ni kina kallona ba " tace
"Zanso ace wannan abun da nake gani yana kusa da ni wallahi da na mori kayan daɗinki " ta yi murmushi ta ce
"Duk lokacin da na samu time insha Allah zan zo "
Ta ce
"Gobe fa? "
"Gaskiya gobe ƙila ne amma idan na samu  time "
Ta ce
"To dayan fa baki nuna min ba "
A haka ta kai hannunta wajen pant ɗinta ta zame shi Pusy ɗinta ya bayyana wani irin ihu Husna ta saka kafin ta fara wasa da hannunta kamar suna tare take juya hannayenta Maryam na wani gantsarewa sai sanbatu su ke yiwa juna ita ma ta zame duka kayan jikinta ta koma zindir haihuwar uwarta da ubanta wani kallo suke yiwa junansu ta Video Call kamar zasu janyo junansu kowacce ta saka hannayenta akan gabanta suna wasa da jikinsu kamar suna tare da juna sun ɗauki wajen awa ɗaya kafin komai ya lafa musu suka  fara ajiyar zuciya alamar sun gamsar da juna Wa'iyazu billahi
Maryam ce cikin kasalalliyar murya ta ce
"Husna nidai naji garau sai da safe "
Husna ta  ƙara  matse jikinta  ta ce
Wallahi Maryam ji nake kamar na jawo ki  gabana saboda ko kaɗan bai ishe ni ba "
Maryam ta yi ƙit ta kashe wayar tace
"Jarababbiyar banza shiyasa nake guje miki ita idan anfara abu ba ta san ta bari ba"
Tana kashe wayar kiran wayar hajiya Saratu  ya shigo cikin yanga da yauƙi ta ɗaga
"Haba Maryam ya zaki min haka   yau hadda bukin ɗin Hotel na yi mana da zamu kwana amma ki gudu kibar ni yanzun kin yi min adalci kenan? "

Maryam ta ja wani dogon tsaki wanda be fito fili ba  ta ce
"Haba Hajiya zan kashe kaina  ne tunsafe na ke tare da ke don Allah kimin uzuri haka ta kashe wayar "
Hajiya Saratu ta ce
"Wai Maryam me take nufi  da ni ne ko dan ta ga na ɗaura rainah a kanta   ne to wallahi saina koya mata hankali"

Maryam bayan kammala komai ta faɗa toilet ta yi wanka ta fito ta nemi waje ta kwanta

Washe gari da safe ta tashi ta yi gyaran gida tare da ƴan aikace aikacen da tasan za ta yi, ta leƙa ta yiwa inna Sallama inna na ta banbamin faɗa
"Kullum ke baki san komai ba sai dai ki fita kuma ba zaki  dawowa da wuri ba shegiya gantallaliyar banza, ita dai Maryam ko juyowa ba ta yi ba ta kama hanya ta fice

Tana ƙarasawa bakin titi ta tari adai-daita sahu ta ce
"Janbulo get 1 "
Ya ce
"Kuɗinki Naira Hamsin "
Ta shige cikin motar tana faɗin
"Muje"
A dai-dai ƙofar gidan Husna ya yi parking ta sauka tare da miƙa mai kuɗinsa ya amsa yana godiya, kai tsaye get ɗin gidan ta nufa tare da kwankwasa wa mai gadin ya leƙo ya ce
"Hajiya Maryam barka da zuwa" ya faɗa yana buɗe ƙofar gidan
Ta amsa gami da shiga ciki a falon gidan ta tarar da ita da waya a hannunta sai faman tsaki take,  Husna da a dai-dai lokacin ta ɗago su ka yi ido biyu da Maryam cikin azama ta saki wayar hannunta ta sheƙo da gudu ta rungume ta, ta shiga kissing ɗin ta tako'ina
"Wallahi Maryam baki san yanda na yi missing ɗin ki ba jiya ko kaɗan ban rintsa ba sai tunanin irin kyawun da Allah ya yi miki da irin surar jikin ki nake"  ita dai Maryam sai kallonta take cikin tsananin mamaki ta ce
"Haba Husna sai kace wacce ba ta da miji"
Husna ta ƙyalƙyale da dariya ta ce
"Maryam kenan ai wallahi kin fi min mijina so dubu danni wallahi tunda na saba da mace ban ko sha'awar ɗa namiji "
Maryam ta ce
"To naji nidai yanzun yunwa nake ji "
Husna ta ce
"Me ki ke son ci yanzun nan nashi ga kitchen in dafa miki? "
Ta yi murmushi ta ce
"Haba dai ki bari zan dafa da kaina " ta faɗi haka tare da shigewa kitchen kayan breakfas ɗinta ta haɗo mai rai da lafiya ta fito ta zauna ta ci ta ƙoshi ta kai dubanta ga Husna ta ce
"To yanzun naji garau "
Ai kafin ta rufe baki Husna ta kai mata wata irin cafka ta haɗe bakin ta da nata ta hau tsotsa kamar ta samu minti tana yi tana shafata har ta kai ga zif ɗin rigarta ta zuge ƙasa ta sa hannu ta cafki na shanunta ta hau murzawa cikin salo da ƙwarewa a cikin harkar Maryam tun ba ta mayar mata da martani har saƙonta ya fara shigarta ta fara itama nan suka shiga biyawa juna bukatunsu wannan ta hau kan wannan,  wannan ta juya kan ɗaya duk sun fita hayyacinsu a haka har suka biyawa kansu bukatunsu suka kashe ƙishinruwan dake damunsu musamman Husna da ta daɗe tana jiran irin wannan ranar



YAWAN TYPING YAWAN COMMENT HAJ MARYAM

Labarine akan ƴan lesbian Where stories live. Discover now