
#1
GUDUNA AKEYI by fatima muneera
Tun tana yar karamar ta marikin ta ke nuna Mata batare da gajiya wa ba, samarin kauyen duk tsoron kulata sukeyi saboda alwashin da marikinta yaci kan cewa seya aura Mata...

#2
UWANI 'YAR ƘASHIN GWIWAby Ameera Adam
"Meeeeeesuuuhuuuu." Uwani da ke laɓe ta sake maƙale murya ta faɗa da yanayin kukan uwar garke, tana gama faɗa ta dokon ƙauren ɗakin da suke ciki. A zabure Lami...

#3
FANSAR FATALWA by Shamsiyya Usman manga
FANSAR FATALWA! Labarin FANSAR FATALWA labari ne da ya ƙunshi cin amana tsantsa wanda ƙawaye suke yiwa junan su. Labari ne akan wasu ƴan mata guda biyar waɗanda suka tas...

#4
Ungozoma by Fa'iza abubakar
"Na shiga uku ni Ramma, in banda abin majinyaci na mai magani ne, yanzu a cikin daren nan anya kuwa zan iya zuwa bayi, in sauke nauyin cikin nan nawa, gashi kuma gu...

#5
SHU'UMAR MASARAUTAR 1by Ameera Adam
"Na sadaukar maka da kishiyata a wannan daren, shi ne tukwicin da zan iya yi maka." Ba ta jira cewarsa ba ta ɗora rigar a jikinta. Bamaguje ya gyaɗa mata sanna...

#7
ƘARA'IN INNA DELUby Fa'iza abubakar
Labari ne na abin dariya, labarin rigimammiyar tsohuwar da take auren ƙara,i bayan ta shekara saba'in a duniya dan tana jin kanta daidai take da budurwa...

#8
WANI SALOby saadahalkali
Labari ne dake qushe da wani matashin mutun mai tarin dukiya, kyau, kudi, daukaka a fadin duniya yasame ta allah yabashi, sai dai kash Magana tana matuqar masa wuya wand...

#10
MIJIN DAREby Rhussain
Labarin ya na ɗauke da darasi mai ya wa, ƙalubale ne akan iyaye da ƴanmata masu son shanawa a rayuwa, da sakacin iyaye wajen rashin sanya ido akan motsin ƴaƴansu, da yan...

#11
HANAN.....by Basmaherlele20
hhhhh idan na tashi aure, ba aure erin naku ba zanyi bash, ba mata erin matayen ku zan aura ba! aure zanyi wanda kaf birnin KANO sai sun san yau ana bikin KB....idan na...

#13
BAKAN GIZO 🕷️by Aysha M Sambo
Tun kafin yasan wanene shi yake fuskantar qalubale a rayuwarshi, Shin yazeyi da rayuwar shi bayan Allah ya Riga ya rubuta haka qaddararsu take? Ta wani hanya zai b...

#14
RUƁAƁƁIYAR IGIYAby Fa'iza abubakar
Labari a kan jarumar da ta saka mijinta mai son ta ya sake ta domin ta auri mai kuɗi saboda taƙama da kyan fuska da na halitta da take da shi, ta auri mai kuɗin sai dai...

#15
Ƙaddarata ceby Rhussain
Kowanne ɗan Adam akwai irin tashi jarabawar da Allah yake masa. Malamin addini ne mai tsoron Allah da bin dokokinsa, kaddara ta faɗa masa.
Ɗaliba ce a islamiyyarsu, kadd...

#16
MURADIN RAI! (complete) by Zainab Muhammad Chubaɗo
Tunaninta da duk wata nutsuwarta sun ta'allaƙa ne akan abinda takewa kallo a matsayin MURADIN RANTA, Sedai saɓanin zuciyar ABOU HATEEM wadda take a daskare babu wani gu...

#19
munafukin mijiby Jauhar86
wannan littafi hakkin mallakanane ban yadda kowa ya juya min shi ta ko wanne fanni ba ba tare da izini na ba

#20
Default Title -BEELALby Fa'iza abubakar
Labari ne a kan nakashashshen yaro da mahaifinsa da jama,ar gari suka tsaneshi da tsangwamarsa sbd nakasar da Allah ya masa.
Completed