Chapter 17-18

50 2 1
                                    

*ZAƁIN SHI CE 17-18*  

*Bonus page 💃💃💃💃*

_Littafin kuɗi ne kisiya ki  karanta dan girman Allah idan kinsan zaki siya ki fitarmin nayafe , Normal 300 vip 500,special 800 account number 3175689751  Zainab Habibu first bank_

Daga yau duk wanda yaga littafina a waje to na satane 👌

Alhji da ya fara jin wani yanayi cikin sauri ya ajiye mata kazar ya fice ,yana fita ta dafe goshinta tare da cewa "sai naci kutumar ubanku wlhi ina dai-dai daku matsiyata "sai kuma ta fashe da kuka .
Kai tsaye ɗakin Umaimah Alhji ya nufa hannunsa riƙe da ledoji biyu , da sallama ya shiga ya nemi guri ya zauna a kan sofa , ganin ba kowa ya sashi miƙewa ya shiga bedroom ɗinsa ya rage kayan jikinsa ya fito daga shi sai gajeren wando ,jin alamun mutum a kitchen ya sashi nufar kicin ɗin ,yana shiga ya sameta , tana girki "cikin sauri ya ƙarasa ya rungumota ta baya kana yace "my happy me kike dafa mana "batare da ta juyo ba tace "miya nake zanci da doya "alhji yace "mai kikeso in tayaki dashi ?"kallonsa tayi sai kuma ta juyar da fuska dariya takeson yi babu hali , sbda wanan uwar cikin nashi kamar Allah ya saukemu lafiya , yana tsaye yana kallonta ta gama miya ta ɗibo a plet ta  raɓa ta gefensa ta wuce "bin bayanta yayi ya zauna kusa da ita tare da janyo ledar gasashiyar kaza ya miƙa mata nata ya buɗe nasa ya fara ci ,godiya Umaimah tayi ta ajiye gefe ,ta ɗauko plet da doyarta ta fara ci ,Alhji dake kallonta kamar ya sami T V yace "ni baza'a bani bane ? Umaimah tayi murmishi kana ta turo gabansa tace "gashi "kusan a tare sukaci doyar ,bayan sun gama ta janyo ledar kazar taci da ɗan yawa takai sauran kitchen ta kwashe kwanukan , tana dawowa ta shiga toilet tayi alwalah tana fitowa ta kabbara isha'i sbda tayi mgrib , bayan ta idar ta ninke sallahayar ,ta zauna bakin bed lokacin Alhji ya shiga ɗakinsa , kayan bacci tasa pink color masu shara-shara wanda ana iya ganin komai na jikinta , Alhji na fitowa yayi arba da ita tana feshe jikinta da turare ,a hankali ya taho tare da rungumeta ya manna mata kiss a goshi yace "kullum ƙara kyau kikeyi "ita haushi ma yake bata yayi wani gundun dun dashi wai shi soyayya mtsw "ƙwace jikinta tayi ta haye gado tare dayi adu'a ta kwanta , Alhji daya gama mutuwar tsaye a kanta ya hayo gadon tare da mirginawa ya manne da ita , riƙe yake da joystick ɗinsa sbda har wani zil-zil take masa wutar sha'awarta na ruruww a cikin zuciyarsa , ya kalleta data lumshe ido kamar mai bacci yace " my happy "ki tausaya min mana "Umaimah sai yanzu ta tuna ai tayi gan gancin sanya wanan kayan ,ta runtse ido "yasani sarai ba bacci take ba ya ɗago kanta ya miƙe ya zauna tare da ɗora kanta a cinyarsa ya kunce wata igiya dake ɗaure a ƙirjinta abubuwan dake haukatashi suka baiyyana ,a zabure Umaimah ta miƙe zaune cikin kuka tace "rabona da bacci tun kafin inzo gidannan ni wlhi ka sakeni in tafi gida "gaban Alhji ya bada wani rasss a fili yace "in sakeki fa kikace ?koda yake akwai ƙuruciya har yanzu a tare dake my happy nikuma kullum ƙara sonki nake "Umaimah da idonta ya jiƙe da hawaye koma ta kwanta a ranta tana cewa "jarababben ai yau bazai barni ba "aiko kamar ta kirashi ya kuma matsowa ya kamo nonuwanta yana tsotsa kamar an aiko shi har wani ɗan cizonshi yake da haƙori inda zataji daɗi , yaye  ƴar yaloluwar rigar baccin nata yayi ,zai tura hannunsa cikin pant ɗinta ta riƙe hannun gam tare da cewa "ni bacci nakeji "murya kamar ta mai kuka taji Alhji na cewa haba my happy sau ɗaya zanyi wlhi dagashi na gama zan barki ki huta "tunowa tayi da alkairin da yayi a gidansu ,sbda idan kuɗi za'asa asiyi kayan da ya kawo musu yafi ƙarfin 50k dama suna rashin abinci ,batasan lokacin data rungumeshi ba ,sbda idan ta rufe fuska tana hango fara'ar da mamanta takeyi lokacin da ake shiga da kayan abinci "ta ƙamƙameshi ƙirjinsa na gogar nonuwanta hakan yasashi tura hannu cikin pant ɗin nata yana shafo gabanta a hankali ,idonsa a lumshe ya ɗago kanta yasa bakinta dai-dai saitin nonuwansa yace "pls kisha min "babu musu Umaimah ta kama ta ɗan kamo nonon da haƙoranta tana ɗan zagauesu a hankali tanayi tana ɗan matsasu da harshenta , shiɗewa Alhji ya kusayi sai cewa "yake my happy kin rikitani "ci gaba Umaimah tayi da sha masa yayinda hannunta ɗaya ta riƙe ɗayan nonon dashi tana ɗan mulmulawa a hankali , sai wani gantsare mata yake   ,cikin sauri ya fara rabata da kayan jikinta jikinsa na rawa ,hannunsa ya zura a gadon bayanta yana ɗan shafawa ɗaya hannun kuma yasa a saman ƙirjinta yana up and down dashi a hankali , tofa Umaimah ta fara sauke nunfashi cikin wani salo ,Alhji kam burinshi ɗaya ne ,ya cire boxer ɗinsa tare da tahowa yayi mata rumfa "da sauri tahau girgiza masa kai , cikin kiɗima tace "dan Allah kayi haƙuri wlhi kayimin ƙatoo 😂" Alhji da baya ma jinta ya haye tare da kwararo adu'ar saduwa da iyali ,fara shafa hq ɗinta yayi yaji danshi ,ai da sauri ya fara saita joystick ɗinsa yana neman hanya "tun yana turawa a hankali tana ɗarara ihu har ya fara turawa da ƙarfi ,daƙyar ta shige sai da ya haɗa gumi sosai ,yaci gaba da aikawa da massage ,ita kam Umaimah tun tana haɗashi da Allah har tazo tana cewa "zai kasheni wayo Allah na ,ashe Habiba na jikin ƙofa a laɓe , palo ta koma ta kurma ihu tana cewa "wayoooo Allah na kuzo ku taimakeni "tasan dai kowa na gidan dole yaji ta zube a ƙasa wai a dole ita ta suma , cikin sauri Alhji ya ɗaga Umaimah ya wuce toilet yayi tarki ya ɗauko jallabiyarsa ya zura kai tsaye ya nufi palon , yana zuwa ya sami granny a tsaye tana mata fifita , da sauri Alhji ya durƙusa yana tofa mata ayatul kursiyu tare da ɗibo ruwa ya yayyafa mata , shidai a iya saninsa bata taɓa yin wanan abun ba , bige-bige tahau yi tana cewa "kubamu guri yau sai ya faɗa mana waye yace "ya ɓatawa goɗiyarmu rai ?"Alhaji dake tofa mata adu'a yace "Habiba ki tashi man "ji yayi ance ba Habibaa bace masu kareta ne "Alhji yace "Allah ne mai kareta ,granny tace "Abubakar bani guuri "da sauri Alhji ya miƙe grnny tace "to mai ya kawoku kuma menene ya ɓata muku rai ?"aka cewa granny "bazamu bar jikinta ba sai anyi mana alƙawari "granny tace "dama can kuna nan ne ko zuwa kukayi ?"aljanun sukace "ɓacin rai ne ya kawomu "granny tace "to muna jinku "ji sukayi ance yau sai mun jefe Habiba jeji ta koma can da rayuwa sai sukaji Habiba tayi atishawar ƙarya ,cikin rawar jiki Alhji ya hau yi mata sannu tare da riƙe hannunta sukayi ɗakinta ,bayan ya cewa "granny zai kaita ɗaki ,granny tayi musu Allah ya kyauta ta shige ɗaki mamaki na damunta ,  ɗakinta ya kaita ya zaunar da ita akan sofa tare da cewa "barin dawo inzo mu kuwana "ya fice , tsalle ta doka tare da cewa "ai insun san wata basu san wata ba.
Alhji ya shiga ɗakin Umaimah ya samu ta fito daga wanka hartasa kaya har yanzu kukan take ,a hankali Alhaji yace...!

MOM ISLAM

ZAƁINSHI CE..!Where stories live. Discover now