16

1K 73 3
                                    

*ᎻᏌᎷᎪᏆᎠᎪᎻ*
(ᴛʜᴇ ᴄʜᴀʀᴍɪɴɢ ʟᴀᴅʏ)

           *ᎪYᏚᎻᎪᎡᎢᎾᏌ*
                ωαттρα∂ @neeshejay

_Dedιcaтed tσ_

*H͙  u͙ m͙ a͙ i͙ d͙ a͙ h͙*
(υммυ fυ'α∂)

*What are eating na baka is falling down masu tambayar Humaidah ko na kuride aa free ne ammamu hadu daku a next book dina na kudi tunda naga haka kuke so fans*😆

*ⓟⓐⓡⓣ 75_80*

........ Alhmdllh jikin abba yayi sauki sosae sae dae bunda ba'a rasa dan gurin da akayi aiki ma ya fara cikowa.

Humaidah Kam har yanzu bata tashi ba an fara shirye shiryen fita da ita Egypt ko Allah zae sa a Dace da Abba next week za'ayi discharging dinsa.

💧💧💧💧💧💧💧💧💧

*Neehal* na zaune a gdan su ilham bayan sun gaisa da dad ne yake tambayar shi ilham din yace ai ta koma skl Bata gaya ma ba

Neehal yace"aa bamuyi waya da ita bae dad"

Dad yace "maybe duk karatunne ya jikin Abban ka naso zuwa yau amma aiki ya tsareni"

Kallon rashin fahimta Neehal yana dad dan shi bae San Abba ba lpy ba dad yace"abujan ce tayi wuyar Shiga wlh amma kafin a sallame shi zanje in Buda shi tunda nace bullet din bae Mae wata illa ba"

Shi Kam dae Neehal abun ya daure mishi Kae ya matsu ya fita ya Kira gda yaji meke going dan ko mom bata gaya mishi ba hakan ma  Najwah dama yasan king ba kiranshi zaeyi ya fada mishi ba.

🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃

*Ammi* ce zaune tareda Asma'u (yarinyar kaninta da suke uba daya) Asma'u tace "wae Ammi nikam Ina ya Taufeeq ne kwana biyu bae shigo Mana ba"

Ammi tace"ehh wlh Nana Abban shine ba lpy shiyasa"

Cikin tausayi tace"Allah sarki Allah bashi lpy"

Ammi tace"ameen ya mgnr Abdullahi da yace zae turo magabatansa najj shiru har yanzu"

Kanta a kasa tace"ehh Ammi tafiyace ta kamasa amma inshallah next week zae dawo"

Ammi tace"Allah ya kaimu"

King ne ya shigo bakinsa dauke da sallama bayan ya zauna ya gaida Ammi Asma'u t gaida shi yace "Ammi mgnr investigation din nan Abba yace shi wae be San wasu enemies dinda ke gareshi ba kuma baya fada da kowa"

Jijjiga Kae ammi tayi tace"da barin wnn aikin kayi Taufeeq koma waye a sannu asirinsa zae tonu Allah ba azzalumin bawansa ba kuma Allah baya bacci idan ma sun tsira anan duniya to a halira fa ranar da ba wani bawa da ya isa ya guduma ubangijinsa ranar da asirin kowa zae tonu ranar da bawanda da ya aikata aikin da bana kwarai ba zae ji kunya a gaban gaba daya al'umma a wannan rana ne idan uwa Mai ciki ta mutu ana hura kaho ta mike zata haifi abunda ke cikin ta amma bazata tsaya ta kallesa ba itama zatayi ta kanta shima yayi ta kanshi ranar da bamuda dabarar komae kuma a ranar ne ubangijin gsky zae bama masu gsky gaskiyar su dan ko akuyace tayi ammafani da kahonta ta cuta ma y'ar uwarta sae Allah yace ta rama kana su zama k'asa a ranar da Wanda ya kashe rae za'a tadasu Baki daya bawan da aka kashe zae kamo wuyan Wanda ya kashe shi yace Allah mai nama wannan bawa naka ya kashe ni wannan ranar abun tsoro ce dan ranar hisabi ta wuce duk tunaninku Amma idan ka zama na kwarae to ko a gurin tsayuwa Allah zae muku rumfa y kareku daga ranar dake addabar mutane bazan gaji da muku basiha ba a kullum saboda wannan wani k'arni ne da muke ciki da bala'e ke faruwa zunubi na wakanuwa an maida Zina da mad'igo ba a bakin komae ba kuma a kanshi ne Allah ya halalakr da mutanen annabi lud zamani me da cin Amana yayi yawa manya manyan zunubae ba a dauke su a bakin komae ba shin ko mutane sun manta da mutuwa ne Bata da lkc kuma Bata kan babba ballantana yaro idan tazo dauke ka kawae zatayi sae dae kawae Kanika a kabari ana maka tambaya a nanne Baki zae raena fata Allah da Sajadah kanshi yana cewa"" To ki d'and'ana,saboda abunda kuka manta na had'uwa da ranarku wannan. Lalle muma mun manta daku , kuma ki d'and'ani azabar da dawwama saboda abin da kuka kasance kuna aikatawa"" (11)

HUMAIDAHWhere stories live. Discover now