_______________________
_*MINENE MATSAYINA...*_© _Hafssatu Musa_
*Indon K'auye*_*NO...27*_
*Bayan wata daya*
A wata dayan nan Amal tak'ara shiga wani mayuwancin hali da ukubar datake sha bamai bata Abinci har zuwa wannan lokacin har sai taje tayi Aikatau gidajen masu hali suke samun Abincin dazasuci itada Basma, Kulsum sau biyu tana kawo Amal hari yanzu bata cimma burin ta Akan ta domin bak'aramin kwad'ayin jikin Amal take ba bare breast d'in ta hips d'inta
Shikam Abdul tuni Kulsum tamaida shi kala d'in ta da kuma k'arin magugunan datake bashi shima baya gajiya da sex d'in,Tsugunne take tana k'okarin d'ora kalacin da zasuci ita da Basma shigowar Amal taji da kuka dasauri ta mik'e ta nufe ta ''Lapiya Basma na?". ''Ummi ba Mutallab bane suki min dariya bana zuwa makaranta ba Ummi sai yaushe zaki sani makaranta nima mu dinga tafiyan tare da su mutallab," shafa kan
Basma tayi ''zan sakaki kinji Basma na jeki d'aki ganinan zuwa,"
"'Aaa Ummi ni inason in zauna kusa dake" Murmushi Amal tayi riko hannu Basma tayi ta zaunar da ita jikin ta Shekowar wani abu taji a jikin ta mai zafi dasauri ta wantsara Basma kuwa k'ara tasaki jin zafi jikin ta Kulsum ce tsaye gaban ta rike da cup ''A hakan zan sha ruwan zafi duk sun huce"''Amma bai kamata ki watsamin su a jikina ba ga kuma y'ata da kika watsa mawa.''' Auuu gorin y'ar zakimin.''
Kuka Kulsum ta saka dasauri Abdul ya fito ''Kulsum Lapiya ne?"
''Matar ka ce kimin gorin haihuwa mana don nace ruwan zafin da kawo maka sun huce shine ta karba ta watsa ma jikin ta don tace nina watsa mata su," Abdul wani kallo yayima Amal dasauri ta sungumi Basma tayi hanyar waje da gudu domin bazata tsaya ya doke ta ba,''Kiyi hakuri kulsum bari na shiga kitchen d'in nadafa mana wani ruwan zafi." Kulsum riko hannun Abdul tayi ''banaso ka wahala bari naje in Ummi ta had'a sai tabamu ka koma d'aki", Abdul komawa yayi d'aki bisa umurnin Kulsum, Kulsum kuwa d'akin Ummi ta nufa kwance take k'asa Kulsum wata harara ta watsa mata sannan ta shure ta da k'afa razane Ummi ta farka ganin kulsum tayi k'anta ''Aahh Kulsum lapiya dai?''
''Lapiyar ta kawo hakan ruwan zafi zaki tashi ki had'a mana nida mijina''
K'asa yima Kulsum gardama tayi jikin ta yana kyarma ta miqe ta nufi kitchen d'in._______
Haki take tayi har ta samu wani waje ta zauna tare da fashewa da kuka ''kaico ni Amal yaushe *K'ARSHEN WAHALA*
Zaizo min ne yaushe zan samu y'anci ni."
''Ummi mutafi gidanku."
''Basma bani da kud'in tafiya Nigeria da yau sai nayi Arba da umma na da Abba da yah Abdul Basma inason komawa Nigeria nasha Alwashin tare da duk irin uqubar da zan sha saina had'a tafiya kud'in tafiya Nigeria",*BAYAN WATA BIYU...*
____
Kwance take wani irin zazzabi take fama dashi sai Amai take duk ta galabaita dakyar ta sauko daga bisa gadon ta nufi kitchen d'in ta kunna gas tasamu ta d'ora mishi ko jallof d'in supergetti ne ta zuba cefenen wani irin tuka ya taso mata dasauri tafito tunkafi toilet tafara keyalan Amai dasauri ya nufo "salma meyasameki ne?".....😂😂😂
*Anya oga Abdul baiyi ajiya ba nidai ba ruwana*🤤*Wane hali Amal take ciki ne?*
*Ya rayuwar ta a gidan hasheem take ne?*
*Kulsum zata kyale ta?*
*Amal zata dawo Nigeria* *munji ba Nigeria take ba wace k'asa take ne?*
*Duk Mai yajawo Mata* *shiga wannan halin?*
*Meye Tushen labarin Menene Matsayina?**Kubiyoni sainaga comments 500k sannan🤪 zan cigaba*
_Awannan number 08160929798🥰🙌🏻_

YOU ARE READING
MENENE MATSAYINA...
Mystery / Thriller"Don ubanki wanki dana barmiki kimin shine kika kiyimin Kika zauna kika rungume wannan shegiyar d'iyar taki wallahi koki aje ta ko kuma yanzu jikin ki ya gayamiki nafada miki banza..." Fuskar jike da hawaye ta d'ago ta kalleshi cikin kyarmar murya t...