*🤱🏻RAINO ne SILA🤱🏻*
_ADOPTION IS THE REASSON BEHIND_*_NIMCY LUV_*
👸🏻S@r@ut@👸🏻@wattpad
Nimcyluv_don't get jealous of someone who is ahead of u,rather take a cue_ _from him to succeed in y_
_Ur life success is always between and ur mind_https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*25↪️26*
Sosai wutar ke tashi tana rimi sabida tsabar ta samu kaya ruba da kuma sauran abinci,jikin tane ya shiga rawa babu abinda bakin yake faɗi sai."Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un,Allahumma Ajirni fil musibatu Wa'aklifni Khairan Minha"sai a lokacin wasu hawaye suka shiga bin kuncinta dukkan abinda ta keji a zuciyarta ya huce tunanin mai kallonta,wani ɗaci da kunci ne suke ziyartar zuciyarta,wani waje ta samu nesa da inda mutane suke ta zauna,wani saliva ta haɗiye mai ɗacin gaske haɗe da runtsa idon."shin ko nayiwa Allah laifine shiyasa yake jarabta ta da irin waɗannan abubuwan?na guji dan gina masu sona da nunamin gata akan wanda nakeso shi su kuma basu sanshi,na auri wanda nakeso dan farin cikina but his parents does'nt like me,they did accepet me as their daughter in-low,my husband is no more,i lost my little daugther ya Allah help,Allah kaji tausayi na ka kawomin ɗauki cikin rayuwata,ya Allah ina ronka duk inda ƴarta take Allah ka kareta da kariyarka,Allah kada ka ɗora mata ƙaddarar daka ɗoramin"takai ƙarshan maganar tana share hawaye,tana kallon wutar ta gama cinye komai na gidanan sannan aka samu damar kasheta gaba ɗaya,sannu a hankali kowa ya fara watsewa domin duhu ya riga yayi wajan 9pm,shuru tayi haɗe da ta kurewa waje ɗaya tunanin inda zata kwana take kafin gari ya waye tasan abinyi,tashi tayi cikin nutsuwa ta fara tafiya domin gaba ɗaya ta gaji ga damuwar dake kwance a ƙasan zuciyarta bata ganin ko gabanta wani duhu take ganin cikin idonta yayinda wani jiri yake neman kayar da ita,a haka ta samu tabar unguwarsu,da kyar ta buɗe iɗonta ta hangi wata rumfa cike da munna ta ƙarasa wajan,tana zuwa ta shige cikin rumfar nan take ta cire ɗan kwalin kanta ta shinfiɗa a ƙasa sannan ta cire takalmanta wanda suka yage ta ajjiye gefe tabi kan ɗan kwalin ta kwanta,tana kwanciya idonta ya fara lumshe nan bacci ya fara fisgarta,cikin magagin bacci taji anjawuta ɗan lumshe ido tayi sabida baccin da yake kanta bata fahimci komai ba,can cikin baccinta taji ana zuge mata zip ɗin riga
******* ****** ******
SingapureNajwa na zuwa ɗakinta ta murza key ta kwanta saman bed ɗinta,ji take kamar ta mutu ta wuta soyyayar A.j tayi mata mahaukacin kamu,sosai take sonsa for now tana ganinsa ta kanji dukkan feelings ɗinta sun mutsa,she imaging when he is her mouth,wani yarr taji ajikinta nan take ta fara harhaɗe ƙafa waje ɗaya lumshe idonta tayi tana tunanin sabun abinda ya fara zuwa zuciyarya wanda take ganin shine mafita a wajanta,she still imaging when he sex with her"Ohcch ahh"abinda ta faɗa kenan and she put her hands in her leg,uhm her budy is shaking she can't contoral her self to stop loving him,saurin buɗe ido tayi lokacin da taji wani abu nabin ƙasanta mai ɗumi,sai kuma tayi murmushi the first she think the time that he hug A.j sosai taji yayi ajjiyar zuciya than taji harbawar joystick ɗinsa ƙara matse ƙafarta tayi domin ta gama ganu rauninsa wanda shi zai zama makami a wajanta,a hankali ta tashi tana tafiya a hankali sabida yadda ta kejin ƙasanta a jike ga mararta ta ɗan kumbura,bathroom ta shige ta cire kayanta sannan ta shige cikin bathtube tayi lamu tana sauke numfashi,wajan 20minutes ta fito a toilet ɗin haɗe da ɗauro alwala domin yin sallar magari ba,tana idar da sallah ta saka sleeping dress ta haye kan bed sai bacci.
Washegari
Ƙarfe 9am ta gama shirinta babu inda ta nufa sai hotel ɗin da A.j ya sauka yake kwana a cikinsa,tana zuwa reseption aka tsayar da ita haɗe da tambayar "who are u looking for?"ɗan taɓe baki tayi tace "stupid"kamar yaji mai tace yace "ohh hello"bata kallesa ba tace"i did come to anyone,i come to see Chairman Ahmad Jameel A.j ok" wani mugun murmushi yayi mata yasan yadda A.j yake da girman kai he never dating this girl,a fili kuma yace."he already left"ɗan zaro ido tayi tace "what?"banza yayi mata yaci gaba da aikinsa jiki babu gwari haka ta fice daga ciki tana fita ta hangi drever'n a jikin mota jikin sauri taje wajansa tace"pls yaushe A.j ya tafi kuma ina yaje?" kamar bazai magana ba sai kuma yace. "jiya,yaje Abuja"yana faɗin hakan ya shige mota ya bar compund na hotel ɗin,saurin ɗauko wayarta tayi haɗe da dailing number wani guy wanda ke aiki a airport yana ɗagawa ta tambayeshi jet ɗin da zai tashi zuwa Abuja nan ya tabbatar mata sai 11am cikin sauri tace yayi mata boking gata nan mota ta shiga tayi hanyar gidanan,tana zuwa ta shiga haɗa kayanta,anty'nta ta tuna wacce take zaune a Abuja wacce rabunta da ita ta manta,10:40 ta bar gidan tayi hanyar airport tana zuwa ana kira domin shiga jirgi babu ɓata lokaci itama ta shiga,11:5 jirgi ya ɗaga zuwa Abuja.
************
AbujaDawowarsu kenan daga kai Anusha makaranta inda kewarta beby'n ta cika mata zuciya,a zaune take a parlour tana kallon news a B.B.C hankali kwance,haka kawai ta kejin ƙamshin lovely son ɗinta she wonder why sabida tazu ba yanzu zai dawo ba sai kawai ta kawar da tunanin a ranta,tana jin dan tayi missed nasa ne,maimakon ƙamshin ya tafi ina sai ƙara yawa yake a hankali ta ɗaga kai ta kalli baƙin ƙofa da sauri ta miƙe sakamakon ganinsa da tayi a tsaye ya harɗe hanyensa a ƙirji ya zuba mata ido kamar ya cinyeta,cike da tausayin ɗan nata tace."wannan karan kuma mai tayi maka?"mai makon ya bata amsa sai kawai yayi wajanta haɗe da faɗawa jikin Hajia Lubna,ajjiyar zuciya ya shiga saukewa sosai yayi kewar mahaifiyarsa indai kana son ganin rauninsa to ka ganshi wajan Hajiarsa,hannu tasa a hankali ta shiga bubbuga bayansa hannunsa yaja zuwa kan sofa suka zauna kansa ta ɗora akan cinyarta tana shafa ganin kansa wanda yake a kwance sai sharning yake sabida gyara"who is that girl pls?"sauke ajjiyar zuciya yayi sannan yace"ta takurani ta shiga rayuwata wallahi"murmushi tayi sannan tace."so get ready to marry her soon"kallon Hajiar yayi sannan ya kwaɓe fuska yace."Hajia"dariya tayi tace."sorry maza jeka gyara kazu kaci abinci kaga magariba yayi"baice komai ba ya tashi yayi hanyar room ɗinsa wanda yake jikin na Mus'ab,yana shiga ta kira mai aiki tace tayi maza ta shirya abinci a babban darning table,cike da girmamawa tace to tashi tayi itama tayi hanyar ɗakinta domin yin sallah.
Karfe 9pm na dare duka suna zaune akan table,Mus'ab sai zubawa A.j surutu yake shikam baya cewa komai saidai yayi murmushi ko abincin bai taɓa ba,Hajia ce tace."lovely what happen naga u did eat anything"kwaɓe fuska yayi haɗe da langwaɓar dakai yace"Hajia nifa hannuna ciwo yakemin i can't eat"murmushi tayi tasan babu wani ciwo kawai ita ya keso ta bashi,kujerarta taja zuwa inda yake sannan ta ɗebo abincin ta fara feeding nasa haka tai ta bashi yana ci yana zuba sangarta da kuma shagwaɓa sukam idan da sabu sun saba da halinsa,bakinsa ya ɗauke yana dariya yace."i'm full"tashi yayi haɗe dayi masu sallama yace gobe kada a tashe shi zaiɗan huta ne,yana faɗin hakan ya shige ɗakinsa suma tashi sukai kowa yayi ɗakinsa gida yayi shuru babu komai sai ƙarar A.C.
Washe gari
A zaune suke a parlour dawowarta kenan daga hosbital,inda Mus'ab yake zaune kusa da ita."Allah sarki beby koya take"ɗan taɓe baki yayi sannan yace."aini nafi kowa jin daɗin tafiyar yarinyar nan,stupid girl like her meza kayi da ita"kafin Hajia tayi magana an buɗe kofar parlour'n an shigi,ɗaga kai tayi nan tayi arba da ƴar yayarta Najwa.
Comments#
Vote#
Shere#
