my sister u wicked

34 3 0
                                    

              Sonta nake
                    Midoyidi moo
    Page 6
By faty namz      

Yau tun asubah  daddy ya tashe su khairat su tafi alloh duk da sun sauke Amma shine mafita kawai in ba Haka ba Abu ba zuwa zata yi in akwai abun da ta tsana zuwa Allo,sai da Rana ya fito su khairat suka jira taci abinci taliya da manja ta Sha ruwa sannan suka nufi alloh ko himmar babu akanta sai wani Dan gutun Dan kwalin ta nufa tana shigar ta tarar da mlm na taala a zaune da wani bakin dorinansa ba abun da ke tashi sai ihun karatu  gaisawa sukayi da su khairat har Yana tambayar su ya hanya suka amsa lfy suka zaune a dardumar su kallon Abu yayi yace  ke Baki iya gaisuwa neh hararaa tayi tace ai sai da mutum ake gaisawa kallon ta yayi Amma Kam idonta akansa ba alamun tsoro yace  ke zonan tace keken Hawa ko na dinki surbuda Mata bulala yayi a baya taji zafin ta woaai Domin a bazata ya zo Mata ,Kara Mata guda biyu yayi yace katuwar banza dau allon ku kuje ki zauna a can daukar allonta tayi Wanda dakyar ake hango rubutun allo Zama tayi tana jin wani  daci a ranta , su khairat da nusaiba lallashin ta suke Amma ko gat ba tace ba su mairo ma Haka da suke Mata signal da tayi hakuri Amma tayi banza da su kamar ledar pure water ,kusan mintina talatin da zuwan su Allo Amma ko BISMILLAH bara furta iya Kam ta tafi can duniyar tunanin ta Yan matan bayanta neh suka tashi don suyi share_share wanke wanke ,wanki da Kuma  Taya matar mlm abinci  Hala ko akayi aka kasa lami ,dijo,Gambo a masu wanke_wanke suka tashi don yin aikin su,sai waleeda ,rukkayatu,hanifatua masu shara idan an tashi wanki Kuma maza nee  masu taya matar mlm su biyu nee 
Nufar bayan gida tayi leka tayi ta hanyar bayan gida ta dirka ta block artawa tayi a guje  sai gida a hankali ta lalaba ta nufi kitchen babban, nufar inda ake ajiye abubuwan gargajiya  bude wani kwalla tayi hango borkono tayi a cike da leda da kanwa dariyan keta tayi ta Lula ba shi cikin zani ko ji tayi zafi na ratsa ta tsabaragen zafin borkono  ta fice a guje sai  ta bayan gida dirka tayi ta kakkabe jikinta sannan ta nufi  inda ake karatu mairo Kam ganin irnin murmushin da Abu take tasan akwai wani Abu a kasa Zama tayi Indo ta matso tace  Yana na ga kina wagga murmushi da ya taba Zama alkhairi tace ku zuba Ido ki gani shiru sukayi jin abun da tace sun hada Ido da  mlm ta yi  murmushin keta ji yayi zuciyar SA ta bugu toh meh take nufi da hakan barwa zuciyar SA yayi ba a Jima ba aka fara biyewa kana gamawa ka tafi saura kusan su goma ,matar mlm sai Kai kawo suke, fakar  idon mutane  da baya gunta  tayi kamar zata tari bayan gida ta lalaba ta shigo kicin n kunce ledar tayi ta zuba a cikin miyan kullan mlm da toka ta hahada ko ita da take hadawa hawaye na zuba taabaragen zafi tana Gama ta kunce sauran a zani ta fito duk Akan idon su khairat da mairo ,su nusaiba Kam ko su kulla komawa tayi ta zauna can sai ga matar mlm ta fitov ta nufa kicin daga tire tayi ta ajiye a gabansa tace Mai gida ga abinci lashe lebe yayi dama mayen CI ne  ko kunya yaran da suka zuba Masa Ido yayi ya lakwasa kafa ya bude tuwo miyan kubewa ai yawun SA ya fara zuwa zuba hannu yayi ya hadiya Loma Ina ganin ko BISMILLAH beyi ba loma na biyu ya dangwala abinci cikin miyan sosai ya zuba abinci hadiye loman yayi yaji wani irin zafi yace ke Luba kawo min ruwa girkin Nan nada zafi Luba nufar Randa tayi ai Bai hakura ya Kai wani Loma wani yajin balai yaji  da sauri ta kawo ruwa shanyewa yayi Yana rike makagoronsa ,daukar Loma yayi yaci ai a take wani zufa ya fara cire babban Riga yayi ya fara from fita kansa Yana rike da makorogonsa Yana yawo ai sauran dapibai tsayawa sukayi suna dubansa wani zafi ya Kara ji Zama yayi a kasa ya fara birgima Abu Kama Bawa cikinta ta fara dariya takeyi tana nunasa tana dariya mairo Kam yuni ta gano wqjen itama ba a barta abya gurin nunosa meh zasu gani in ba mlm na taala ya fara alanta alanta hava sai mutumin ya fara oya shoki ooh ,hawaye SA majina shaba shaba yara Kam dariya suka fara zubawa sarautar Ido tayi ganin abun mlm ya dawo hauka yasa ta kwala ihu tayi jamaa ku taimaka mln taala ya haukace tuni dayar matarsa ta fito uwani abun da ta tarar yasa itama ta tsaya kallon mom daga shi sai wando ciki yara a zagaye da shi Abu Kam Waka ta fara  Masa suna amsawa ,mlm da tuni ya fice hayyacinsa cikin murya SA Wanda ta gushe tsabaragen azaba yace ruwa Yana nuna Mata bokoti da sauri ta dauko ruwan bokoti tana kokarin zuba Masa a jikinsa sai ga mlm ya bude Baki kwaraasa take  har ruwan ya Kare Amma kamar Kara Mai azaba a ke uwani Kam da gudu ta nufo gun Mai garin dake zagaye da mutane tana zuwa tana haki lfy Mai fari ya furta tace baba Ina fa lfy yanzun Nan mlm ba lfy kamar ya mutu ta musu bayani da sauri ya SA mutane guda uku fadawansa suje su dauko SA Haka  akayi suka shigar dauko SA sukayi yara na bayansu suna Mai Waka ko Ina ya zaga gari mlm na taala ya haukace  ,sannan su mairo da khairat suka juyo tare da Abu kowa ta nufi gidan su shiga sukayi  part din hajja suka nufa zaune take Yana lazimi Zama Abu tayi Akan kujera   tana girgiza kafarta  sai kace meh Jin fitsari kusan minti talatin tukun hajja ta Kamala lazumin  su khairat  suka nufi part  din iyayensu ba yanda basuyi Abu ta bisu Amma take sai anjima  sai da hajja ta kamalla  sannan ta juyo taceina ah ah Yar hajja an dawo nee  eh tana fada  tana dariya don ganin da tawa hajja yasa ta tuna abun da tawa malamin su kallonta tayi tace  abulle lfy  kin dawo kina dariya  murmushi  kawai tayi  tana Mai girigza kanta  shigowar su daddy nee ya katse hiran iyayensu Mata da maza  gyara Zama tayi take sannu ku marhaban big daddy nee ya fara gaida ta sannan sauran iyayen su Mata ammi Kam aikawa Abu harara take tayi ganin ta zauna a cikin su ko yunkurin tashi batayi ba ba Wanda ya damu da Haka  aka cigaba da Hira ko me Abu ta tuna sai ta fashe da dariya tana faduwa daga kujerar   kallonta suka Tayi  sai da tayi Mai isar ta sannan tayi shiru ummi nee tace lfy baby girgiza kanta tayi tana dariya Haka ta tashi ta fice dakin akyuyoyinta  ta nufa tsab ta sameshi ta zuba Mata ruwa da abincin don Idan kana son ka ga hawayen ta toh taba akuyoyi ta za ayi balai  ko da kuwa sun Zama mushe to barata Bari aci sai  dai ita taci .
Khairat Kam suna shifa shashin momy suka tarar da su khaleed da Ahmed da Ameer a zaune Akan dinning dayan gefen Aysha da anty hamida  sai ya habeeb dake  gaban laptop ko idinsa Zama sukayi Akan dinning  nusaiba kallon Khaleed tayi ganin sunyi shiru yasa Ahmed yace spill d beans out babe ai ko kamar jira nusaiba take ta fara basu labari tun farko da suka je da dukan da akawa Abu da aika aikar da tawa mlm dariya aka fashe da shi  khaleed yace my little babe would not kill me ooh Kai ai wannan he can even die out of pepper ,khairat tace a hakan Bata rama abun da ya Mata wannan soman tabi nee anty hamida take lallai who go fit carry her palaba lallai sai hajja Kam ,Aysha tace ai irin wannan in akwai ta a gida no need of social media ND tv because ita kanta tv nee  ya kasim da dazu ya shigo yace instead of Kuna Mata shiria sai Kuna Mata fatan karuwa ya habib nee yayi tsaki  Yana hada fuskarsa Wanda  ya Masa kyau Kuma kallon su yayi yace for once in ur lfy u guys should be quite yanzu Haka am having a meeting Amma u guys are just distracting me  khairat Kuma murmura Baki tayi kasan leben Baki take mutum sai baking Hali ur wife go suffer am wurga Mata kallon dey no born u well yayi sannan ya tattara abun SA ya nufi dakinsa ,shigowa Abu tayi ganin su tayi sun zauna a parlour shiru yasa ta zauna a kujerar khaleed tace wagga mutane kukayi ta sama sai kace mutuwar akayi dariya suka zuba Ameer yace da alama janaizar ki a ke dauko abun decoration na stand tayi ta kwada Mai a  kansa Kara ya saki tace don kaniyar ka kaje can kaje kawa lalatun Yan birni irnika Amma ba dai NI ba abulle ta hajja shalelen garin Nan gagarau gwarzo Ahmed wurgo Mata shi yayi Amma Bai sameta sai ma faduwa da tayi yace NI Kam a gidan Nan akwai Dan sa Ido Abu ba a tambaye ka ba Amma ka bude Baki riggig sai kace Shanu idan suna kuka Nan muuhhhhhh to irin shi kake wani uban ashar Ahmed yayi ya nufo ta tashiwa tayi suka fara zagaye zagaye sai da shi kansa ya gaji ya barta Amma bakin Bai rufe,anan ta zauna ta bada labari asalin yanda ta tsara abun hatta kasim ma dariya ya zuba Abu ta cigaba tace wanna kashedi nake Masa don babu Mai tabani in barsa in ba mutumin ba  Kai Koda Bari dai inyi shiru Ameer yace ki fada in ba tsoro ba tace tosron meh zanji yayanku neh meh gwala gwalayen Ido da kansa kamar tunkuyar ngozie meh fitsari da idonsa kamar na mujiya  dariya sukayi  kasim yace idan ya kamaki ba ruwana khairat nee tayi tsit  yace ana kallin kofar Ameer shima maida idonsa yayi Akan kofar ,su anty hamida Basu lura ba Abu tace ai in fada Miki wannan ai a tafin hannu na yake in juya shi kamar pinkaso na asabe in daungala da yaji anty hamida dake dariya daga idon da zatayi idonta ya sauka Akan khaleel tsit tayi kamar ruwa ya cita sai a lokacin sauran suka hango SA sanye yake da farin singlet meh hannu da wando bule irin na training  da combas Baki hannayansa a nade Akan kirjinsa duk abun da suke yana sauraran ta yarinya karama Amma tafi babba iya iskanci Nan har da Wai idonsa kamar na mujiya zata CI ubanta  kallon su yayi khairat sai nusaiba sai Ameer Aysha ,anty hamida  ,Ahmed , khaleed da Abu sai kasim  8 of u kuzo Nan  tsuru tsuru suka Taya yi aannan suka tashi  isowa sukayi inda yake  jawo farin kujerar  yayi ya zauna Yana kallonsu yace  ki baku da respect ko sai zagin manya kuka iya ba nusaiba take ah ah sai Jin bah tayi a kumatunta yace u guys a worthless hatta ku Yana nuna anty hamida da Aysha yace Amma nasan maganin ku cire isonsa yayi Alan su ya fara irga sunayen su khairat,nusaiba ,ke (abu), Ahmed, khaleed ND Ameer kowa yake ya dauko bokoti biyu daya ku daga Akan ki daya kina ku rike a hannunku Ahmed Wanda kansa na rawa yace ai Yaya ba ga ruwa ba wani ihu yayi Yana cewa I give u 10 minute panpo saka wuro anyone should try me ai a take kowa ya Kama gudu suka nufi  cikin gida a hargitse suka shigar shashin hajja cikin store idinta suka day wasu Kuma akicin Basu tsaya sauraron mgnr iyayensu ba suka nufi waje suna hadawa da gudu Ahmed kamar ya fashe a ce shi fa Ahmed zai debo ruwa ,ruwan ma a panpa ,panpa .
  Mlm taala kuwa ana isowa da shi aka tambaya meh ke damunta SA Amma ba bakin mgn kusan minti talatin ga matayen SA da dansa iro Mai shekaru ashirin  sun zuba tagumi matayen SA kuwa majina nee kawai ke sauka kamar ruwan hawaye  suna sharewa  khaleel da yazo wucewa  ta fadan Mai garin yakan gaishe su idan Yana wucewa ganin akwai taro yasa ya baro maybe idan Yana da tyme sai yazo ya gaisa  yazo wucewa kenan yaci ance ga Dan birni Nan ma kuwa kiransa akayi cike da takun kasaita ya nufo filling Bai nuna halun kyama a game su ya gaisa sannan Mai garin yace dama zan aika a Kira ka soja mazan fama ga wannan bayani ya Masa kamar yanda yarsa uwani ta Mai bayani kallonsa yayi cike da tausayi yace in akwai zuma a kawo ai da sauri Mai gari ya aika a kawo da kwalaban BISMILLAH ya fada sannan ya fara zuba Masa a Baki wani irin sanyi yaji na ratsa SA na Rahma ajiyar zuci yake Yana Sha Yana ji ana rage Masa zafi tuni ya shanye kwalaba sannan ya dawo dai dai anan yake fada musu tun tashin SA har zuwa cin abinci da yayi khaleed kuwa Jin har kannensa ya so yayiwa Abu duka ya Gane ita CE ta Mai wannan aika aikar lallai yrnyr ta wuce sanin SA har tasan ta ganawa wani azaba  ,ya wuce gida kenan da kudurin zai yi maganin ta ,ya nufi shashin momy don leka ta kenan yaji mgnr da take fada Masa har da bada labari yanda komai ya wakana.
    Khaleed nee ya fara isowa kasancewar Yana da saurin tfy Yana Isa ya cika bokoti Ahmed da sauran suka Isa ya panpa dayan  shima   masu Dina kuwa zuba musu Ido sukayi ganin jikokin lameedo a waje  suna diban ruwa  bayan ruwan da suke da shi a gidan su ,Ahmed shima ya panpa , nisa ba Kam dakyar take panpawa jikin ta na kitsi panpa pnpa na motsawa ,khairatsawa tayi ta panpa daga ganin yanda take Bata iya ba wani yaro hameedu ya taimaka Mata ya panpa guda biyu Abu zata SA bokotin ta kamar yanda taga sauran Yan uwanta suka SA ba a CE musu komai ba sai ga harilu yace shi fa bazai yarda ba budar bakinta tace don ubanka idan ban diba ba uwarka shege ta haifeka  dakyar aka lalasho harilu ta diba sannan suka Kama gaba yanzu Hala khaleed nee a gaba sai Ahmed da khairat sai nusaiba dake ta raki da Abu  bude kofar sukayi suka shiga saukar da ruwa sukayi .
Suna fita yace oya kije  dakin raguna ku fitar da hudu kr hamida ki wanke biyu,Aysha ki wanke biyu kamar su daura hannu akai suka cika umurin say tsakiyan compund isowar su khaleed yace ki zuba cikin Randa Nan Yana nuna musu Wanda ke kusa Nan kowa ya zuba Abu kuwa sai ashar take zubawa khaleel Wanda ke lura da motsin da bakin ta keyi saukar aj bokotin su sukayi da nufin fita yace I give u five minutes kuje ku dawo da ruwa ai suka sake dibawa mutanen gari Basu Sami da hakan illa ma zura musu idanu sukayi suna kallon balarabai suka shigar gidan saukar da bokotin su sukayi yace don't pour it yace kusaukar suka saukar  Yana gyara zamansa hannun SA rike da kwalin wanni Abu yace khaleed ka juye bokotin ruwan ka Akan game zaro Ido Ahmed yayi ganin yanda juya ya gyara gashin SA Nan kut khaleed nufin mgn yayi yaki tsawan da ya man yayi Bai San lokacin da  ya dau bokkotin ya zuba ma sauran daya gud ya fada  Ahmed Kam wani sanyi SA kaikayi jikinsa yaji Yana you ya khaleel yace  ka zubawa khaleed Bai yo wata ba ya zuba Masa shima wani sanyi yaji fa kayan jikinsa ba Mai kauri bane ba  su nusaiba kallon kallo suke wa junan su, ya man yace Ahmed dayan bokotin ka dauka ka zuba ajikinka kamar ya kwala ihu yasa bokotin akansa ya zuba a jikinsa shaf yake a jike ,ya kasim da Jin karar ruwa dasu yasa ya fito hango abun da akeyi yasa yayi dariya tare da fito da wayansa  Yana daukan su Haka yasa khaleed suna gamawa ya Mika musu magani  da ruwa a gora yace ki tsaya can gefe
Yace nusaiba nr khairat jiki na rawa suka iso tun kamin ya kamalla mgnr SA nusaiba ta shekawa khairat Wanda ta gigice itama saukar bokotin tayi tana kallonsa daga Mata Kai yaYI alamun ta zuba Mata tana zubawa  nusaiba tayi wani ihu da sai da koina ya ratsa iyayensu suka fito khairat kamnumfashi dakyar take fita ta u ba ruwan akanta sannan ya man ya Mika Mata towel da ruwa SA magani don sanyi ba ya Mata da kyau kasancewar tana lemoniya su hajja kame say gudu suka fitowbun da suka tarar a lokacin no saiba Yana sheka kanta da ruwan sanyi tana kuka Haka ya Mika Mata ruwan duk su big daddy na tahowa suna Isa big daddy da su Abba da daddy suka tsaya Abba rike hannun big  daddy yayi alamun Kar yace komai  Hala ko akayi shiru yayi ya khaleel yasan da zaman iyayensa  ya Kira bintoto ta kawo musu kujera aka akayo bintoto da kujera guda hudu tace inii yallabai yace a kawo karba daddy yayi sannan suka zauna ba yau suka ga khaleel na discipline din mutane Amma abun har ya matso kan yayansu  and wani laifi  sukayi  Abu dake tsaye sai ji tayi an sheke Mata ruwa Ameer nee a take ta jajibo rywan bokotin ta ta zuba Masa a jikinsa Bata lura da yanayin shi yaro nr ah ,ah sake daukar dayan tayi ta zuba Masa Ameer ma daukan ruwan yayi ya sheka Mata  ruwa sai sauka a jikinsu yake ya nuna musu taakiyan Rana dukan su sai kin bushe a ranar kamin ky shigar part idinku Kuna a tsaye nusaiba kam dana sani take meh ma ya kaita kawo rahoto da ya kaita ya barota isowa yayi gun su Abba ya gaida su amsawa yAyi Banda daddy da ya amsa a dakile kallon SA big daddy yayi yace meh ya Kai ka aikatawa kanenka wanna danyen hukunci sunkuyar da kansa yayi sannan ya musu bayani har da aika aikar da sukawa mom salati suka Kama Abba yace abun da kayi DAIDAI nee wannan Yana day daga cikin horon mafi kasakanci da kamisu nunawa khairat yayi part din ummi can tannuda tana shivering bintoto ta rakata  mayar da kallin su su daddy sukayi ganin su anty hamida na wanke raguna sai gqki suke Aysha Kam masida take kasa kasa tana cewa irritating da sauran su Mai zasuyi in ba dariya sannan suka tafi gun hajja duk Akan idon ya habib ya faru wani Dadi yaji harda daukar video ya suleiman da Bai fito yau kasancewar ba wani lfy gareshi ba  SA Sha daya sannan suka shiga gida suna Jan kafa .
Yanzu aka fara buga wassan kada ka Bari a baku labari.
   I might get not be to perfect but bear with me ,d more I keep dng it d more I keep getting it .

sonta nake (midoyidi moo)Where stories live. Discover now