chapter 46

794 48 1
                                    

💥AHALAM💥
na khairat up
F.O.W

Impacting valuable knowladge and entertainment is our concern!

       _vote for me @wattpad khairi_muhd_

" *this page is dedicated to my abokiyar fada,kina raina always,ina kewarki frendy,luv u aysha muhd lame(choki_choki*"

           47

"be kuma bi ta kan ta ba dan ya dau ka da zafi ,haka ita ma ahalam,in ya dawo daga asibiti sai ya dau yaran sa ya fita dasu dab da magrib se ya dawo da su ya bama iya abunda yake hada su gaisuwa ce ta gaida shi ciki2 ya amsa a dikile ko kallan ta baya yi dan kar ma ya ji ya karaya dan yana missing din ta"

"kwana daya,biyu,uku,hudu,har sati daya masoya biyun sun dau zafi duk da suna kewan juna amma kowa ya sa girman kai da damuwa a tare dashi."

"uwardakina idan bazaki damu ba zan iya samun daman magana da ke?"

     "eh man iya tani ina jin ki"

"maganar ku ce tsakanin ke da megidan nan amma ni dai a matsayi na na babba be kamata na zuba muku ido ba a wannan zaman gabar da ku ke yi"

    "yake ahalam tayi haba iya wane irin gaba?"

"ko fulawar gidan nan zata iya sheda hakan bn san me ya hada ku ba kuma bana san sani,sedai zan sanar da ke rayuwar aure zaman hakuri ne,zaman biyayya ne, zaman amana ne,ake samun sabani ma tsakanin harshe da hakori balle mutum? in daya ya hau daya sauka yake, ki duba fa kiga gidan nan yanzu wani iri sbd ba barkwancin da kuke yi ko me megidana ya miki ina neman alfarmar a yafe a manta ayi hakuri a koma zaman so irin na da kodan walwalar gidan nan dake da shi, da ni da yan'biyu baki daya"

"kamar ahalam bazata ce komai ba,daga bisani ta ce nagode zan gyara"

"nagode uwar biyu"

"murmusawa ahalam tayi ta ce iya kenan"

"ko da ta zauna ta auna maganar iya ta kuma tuno maganganun adnan sai taga bata kyauta ba, ai adnan ya mata hallaci ya sota,ya aure ta sanda ta ke cikin _takaicin da namiji kamar ahmad_"
  "gaskiya in ta daga masa hankali bata kyauta masa ba."

"mikewa tayi ta dubi agogo ta shige uwardaki ta fada wanka"

_YAMMA_
_4-50PM_

         text ta tura masa ya fito daga tiyata ya dau wayar
     ya sha mamakin ganin number ahalam ta masa text.

saboda haka da sauri ya dau wayar ya na karantawa.

_"sanyin idaniyata ina me baka hakuri a kan kuskuren da na aikata maka ka samu wuri a zuciyar ka,kamun afuwa my D"_

"murmushi ya yi najin dadi tabbas mata da miji se allah duk zafin da zaka dauka dole zaka sauko"

*"haba my heartbeat babu maganan hakuri a tsakanin mu dama ba fushi na yi ba,guri na baki ki huta tunda ni ne ba kya san gani nida aka ce mun get out adnan ai soyaya tayi karanci ida amana ba a ma marainiyar zuciyata haka ba.*

"se ta ji kunya ma wallahi"

_annurin rai na kunya ma nake ji in na tuna na maka ihu na ma kora ka yafe ni ba laifina ba ne san ka ne ya mun yawa ya mun katutu har nake kishin ka da yawa na rude ne ganin wata katuwa a kirjin da nawa ne kawai laifi na daya da har na kasa fahimtar ka ko na baka damar ji daga gare ka_

*"haha my heart ita din me ai walahi ke daya ke ce guda na kulle kofa bazata ta mun ta rungume ni in ba haka ba ai bata isa ba ni dai kawai a daina mun horo da hana ni ganin farin cikin ki"*

_nima na jigata na dimauce rashin ka a gare ni illah ce bn san da hakan ba sai sati dayan nan da ya wuce bn ganka ba da walwala ashe kai jigo ne na rayuwata_

*my heart zan taho na ganki,zan taho na damu da na ganki, gani nan my heart! i love u*

🤦🏻‍♀manage ciwon kai na ke 🙏🏼

AHALAMTempat di mana cerita hidup. Terokai sekarang