15~16

453 18 0
                                    

💦💦💦💦💦💦💦💦
  RAYUWAR HILWANAH
      💦💦💦💦💦💦
                💦💦💦

Story&written by Ni'imatullah

Dedicated to my daughter murjah

Jin jina ban girma gareku masoyana bazan taba mantakuba.  My hajuja Fatima nusaiba mufida Hadiza yobe gogoji🤪 my nusaiba ban manta da keba fal hafsat Intisar
Da sauran masoyan RAYUWAR HILWANAH inayinku lvu Lodi Lodi

15~16


11:00 daida shine lokacin   daura aure amma kuma har 11:30 yayi Ba alamun Dan gin ango abun ya ishe mutane har aka fara mgn Kawu bala dayake shi munafiki ne harda guntunn fadan sa wai an shanya  mutane yanayin masifa ya ciro waya akan zai kirasu   yatashi yabar taron jamaa ya daura waya a kunnesa na munafirci haba alhaji yazaka mana haka tunda wuri bazaka fada manaba saida mutane suka gama halaruwa tukun zakace kunfasa gsky bakumana adalciba lfy kuwa malam bala naga Sai suba uban masifa kake meke faruwa rabu da mutanen banza hamza saban sunraina ma mutane wayo wai sun fasa aure kuma abun haushin basu fada mana tunda wuriba sanda aka gama taruwa wai yake fadamin  sunji banza hali akan Hilwanah batada aiki saibin maza wlh bala nasan dama zaa Rina tunda naji shiru basu zoba nasan wani munafiki ne ya shaida masu halin hilwanah gsky kam hamza kila hakan ne kokuma shida kansa ya ganta Ba ( niko Ni,Imatullah nace Allah ya shiga sakanin mu da makiyan mu Dan gsky bala kafara bani soro ka  zuba karya haka kabata aure kuma kazo kana wani munafirci a gefe Allah ya kyauta ameeeen)
Wlh hamza bansa yada zan fara sanar da duban mutanan halin da ake cikiba karka damu bala insha Allah ni zan musu bayani  to hamza ngd Allah ya saka harda Dan guntu hawayen yau Hilwanah ga irin bin samarin da kikeyi ya ja mana ai  akoda yaushe saina miki fada akan kidaina bin su bakijin mgn to gashi yau ya kai ga anfasa auren naki  acikin garadan naki saiki fida daya ai duk zuban da yakeyi dinnan Ba a gadi yakeyi saba a waje yaketa yawun bakin sa shiko hamza ya bar masa gu Dan sanar da jamaa abunda ake ciki  yamusu bayani yada zasu fa hinta daga masu jin haushin abunda ya faru Sai masu farin ciki aiko batu na shiga gida kaka da hilwanah sune Wanda sukafi kowa damuwa amma kuma kaka tafi hilwanah shiga damuwa











Asibiti
Hajiya minat ne kwance Ba lafiya  sabida yawan damuwan akan ko awanen hali yarta take ciki ko a hannun mutane na gari take ko a hannun na banza take Allah ne. Kadai masani itade fatan Allah yasa tana hannun na gari Ummana Dan Allah kedaina samin kanki a damuwa sabida kina halaka kankine infa baki bantaba likita yace indai baki daina sa damuwa a zuciyar kiba Yana daf da bugawa Dan Allah Ummana kidaina sa damuwa a zuciyarki Dan Allah karki maidani ma rainiya Ummana nasan tunda na tashi nasan nayi wayo akoda yaushe indai kin zauna ke daya Sai kinsa damuwa bansan me kike yawan tinawa Ba Ummana damuwanki Ba a ke daya ya saya Ba harta Abba ma Yana damunsa gashi nima kunsani na fara damuwa duk da bansan meyake damunki Ba umma koda daida da  Rana daya baki taba. Fadamin damuwan kiba Dan Allah Ummana ki taimaki ne ki fadamin menene abunda yake sake damuwa tana kaiwa nan ta fashe da masanacin kuka






Kaka Dan Allah kidaina sawa ranki damuwa sabida haka Allah yayi kuma Allah yayini ba matar Musa bane kinga kuwa baikamata musawa kanmu damuwa Ba kyan shima godewa Allah bawai tinanin Ba hmmmm hilwanah kenan bazaki gane abunda nake hanga makiba akoda yaushe burin yan gidan nan suga kin tozarta Allah kadai yasan irin kananan magan ganun da zasuyi bana tinanin komai kamar dare sabida yau sai sun kusan kwan suna mgn a kanki hakane kaka amma kuma ai bayan wuya Sai dadi  wlh kaka watar komai saiya zama lbr to Allah yasa amma kuma zan baki shawara Dan Allah ki daina bin samarin da kikebi sabida su suke bata maki suna ke a Rayuwar ki bakida kawa mace Sai maza wlh Hilwanah rayuwar ki Yana ban mamaki kodan kintashi a gida duk mazane kokuma sansan iya shegene oho kai kaka wlh yan matan yanzun ne Sai a hankali sabida INA ganin yanayin yada suke din ne shiyasa to Allah ya kyauta ameeeen my kakata zan naimi alfarma a gunki ki rabu da duk wani aboki na mijin tab kaka wlh bazan iya rabuwa da ko daya a cikin suba
Aidama bazaki iya rabuwa da yan iskan banza samarin kiba sabida kuna shashanci dasu akansune ma aka FASA auren naki kai bala kafa kiyayeni kanajina ko mama Dan Allah kibarni nayiwa yarinyan na tas sabida batada aikin da ya wuce taga ta bata mana sunan family Ba wlh yau din nan nida hilwanah Sai munyi ta da ita Rayuwar Hilwanah bata iya kawance da mata Ba Sai maza wlh yau sainayi mgn abun




Nana Aisha ta kidaina kuka haka kinji yar albarka banason kukanki indai bakyason kukana to ki fadamin abunda yake damun ki



Comment
And share pls

Ummu murjah ce😘

 RAYUWAR HILWANAWhere stories live. Discover now