43~45

236 13 0
                                    

AMINCI  WRITE'S ASS..✍🏻🤝🏻
[Aminci zamah lpia shine takenmu]

💦💦💦💦💦💦💦💦
RAYUWAR HILWANAH
      💦💦💦💦💦💦
                💦💦💦

Story & written by  Ni'imatullah

Dedicated to my daughter murjah






My aminiyar INA tayaki murna gama novel naki na( Dah  na kowa ne) lfy batare da masalam komai ba Allah ya bada ladan fada karwa kuskuren da yake ciki  kuma Allah ya yafe makishi

Sai mun kara jinki awani sabon novel naki




43~44

Khady yada taga kawar tata take yau Sai taji ita duk Ba dadi take tanbayan hilwanah meya sametane yau ta ganta wani iri

Hmmm kibari kawai abunda ya sameni jiya gsky banji dadinsa Ba kuma bazan taba mantashi a RAYUWAR ta Ba

Menene wanan abun ahaka

Kekam kibari inna bada hada zan fada miki

Tah nima barin bada Nawa da sauri sabida insan wane irin mafita zamu samu aha

Hilwanah na bada hada Khadija itama ta bada Nata sabida ta damu taji meyake damun kawar tata

Khady take cema hilwanah kawata kozamu je gida ne sabida muji dadin yin maganan da kyau kinga in a islamiya ne bazamu samu damana yi Ba

Eh to amma kuma ai bazaa barmu mu tafi gida Ba b

Bari kiga abunda zanyi
Suna cikin mgn khady ta kwanta ta rike cikinta ta fara murde murder tana kukan karya.

Sayadin su yake tanbaya meyake damunta hilwanah na da yake itama yar bariki irin tana Sai ta fara hawaye akan cikin khady ne yake ciwo

Ke hilwanah kinsan kidan sun Khadija ne

Eh sayadi na Sani tana kukan 😭 bariki

To ki kaita gidansu

Tah ta dauki jakan khady da  Nata ta rike ta suka fita daga cikin islamiya sun danyi nisa kan daidai makarfi Root khady ta  mike kinsan INA zamu kuwa karmuje gidan mu sabida za,amin fada a gida mota zamu shiga muje gamji fak

To muje can din 🤒

Nan suka shiga mota Sai gamji fak

Suna zaune khady tace INA jinki meya sameki

Nan hilwanah ta fara😭 karya

Khadija ya cuceni ya gama batamin rayuwata da wani ido zanga miji da zan aure 😭

Hilwanah ban gane me kike nufiba ki fadamin menene ya miki sabida musan ta inda zamu bullowa lamarin

Khady A malik ya gama batamin rayuwata abunda na jima INA tanadashi jiya a malik ya batashi

Wai meya mikine Dan Allah ki fadamin wlh kinsani a damuwa

Ya zubarmin da budurcina anjima anamin kallon ni karuwane amma ban taba karuwanciba  Sai jiya jiyan ma Ba a son raina bane Abun ya faro sabida bana cikin hayaci 😭😭😭

Gashi ko sati banyiba da fara sallah kar ciki ya shigamin in shiga uku 😰

Gsky hilwanah banji dadin hakan Ba amma abunda Allah ya kadarama Ba yada zakayi dashi

Hakane khady ni tinanina daya me zan fadama mijin da zan aure INA zan CE mai na kai budurcina 😰

Duk wannan Ba abun damuwa bane ai yanzu kai ya waye zaki iya samun maganin da zai maidaki daida Dan kako wace bata taba yin sex Ba bazata nuna miki masewa Ba

Haba Kandy abunda Allah ya halita da Wanda kai zakayi da kanka kinsan Ba zai taba zama daya Ba

Hakane hilwanah amma ai maganin yanada kyau sabida kawayena da yawa sunyi amfani dashi kuma mazajen su basu saniba

Hmmm wlh abunda Allah yayi da Wanda kai zakayi banzai taba zama daya Ba

Kamar fa ace mai farin Allah da Wanda yake bilicin kinsan dule Wanda yake shafa mai zaa gane nasa ma mai ne

Hakane ni abunda yafi damuna kar ace ciki ya shiga bansan ya zanyi Ba

Karki damu barin fada miki wani sirin da biki saniba da zaran kinyi sex da Dan namiji ki naimi ruwan zafi kisa gishiri atake sufam din zakiga Yana zuba ko kuma ki samu anfikulos mai kyau din mai sadan kuma kisha shima Yana hana daukan ciki alokacin

Ko yanzuma zaki iya sha dan yanzuma akwai a jakana

Kekuma me kikeyi dashi har

Ai koda yaushe INA tare dashi sabida bacewan rana

Amma Khadija me kikeyi dashi

Zan baki labari karba kisha

Hilwanah sabida batason khady ta gane duk abunda ta fada mata karyane yasa ta karba tashi





Nana kuwa tana shiga falo da bataga umma Ba dakinta ta wuce ta kara wasa ruwa ta janja kayanta ta fito ta sami umma da halwani suna hira

Ta gaida umma da halwani

Dama Nana kinzo shine ban saniba umma nazo ban ganki a falo bane shiyasa na shiga dakina na wasa ruwa na chanja kaya

Dama kina barinta tana bin irin yara marasa jin maganan taya bazata koya wani haliba harda binta gidansu

Ya isheka haka halwani inba so kake raina ya bace Ba karna kuma jin wani abunda baidace Ba a bakinka akan hilwanah inaba hakaba wlh zamu bata da kai ...

Allah ya baki hakuri akan mai kama Da aljanan ruwan nanne zamu bata Allah ya huci zuciyar ki

Ameeen

Abba Yana shigowa yaji duk abunda sukeyi Sai ya fara musu dariya har kunsa naji kunya yau anji kanku keda Dan lelen naki

Alhji rabuda halwani nan sha leletafa yake aibatawa a gabana wace shalele ki kuma

Inada wata shalelle ne da yawuce hilwanah ai kasan banda ita

Halwani ya kara kinewa akan maganan da umma tayi

Nizan tafi to angon hilwanah Sai anjima wani haushinda ya kamasa da Abba ya fada masa haka Dan Abba ne shiya amma wlh da Ali ne ya mai irin maganan nan dako Sai bakinsa yayi haila😠


Yabar falon a fusace

Umma taga Abba wato yau so kake kasamin dah yinin kunci ko

Nana ya hilwanah take Abba tana lfy amma kuma gsky yanayin zaman da takeyi a gidansu gsky zaman kuncine Dan yada wani kawunta yake takura mata abun yayi yawa

To sarkin baki waya tanbayeki eh

Ya ali ai abban ne yake tan bayana ita

Yana karasawa shiga falon yake mgn to sai yace miki ya yanayin zamanta yake a gidan su

Dama gulma ne ya kaiki gida

Kai kuma Ali dan zata fadamin irin zaman da yata takeyi a gidansu shine ya zama laifi Ba haka bane Abba To menene


Tafa fans ya hajiya Minat zataji idan an fada mata irin halin da hilwanah take ciki ya kuma zai kasance sakan hilwanah da khady duk Ku biyuni a sannu zakuji yada ta kasance

Ina sonku over my lovely fans



Comments
And share pls



Ummu murja ce😘

 RAYUWAR HILWANAWhere stories live. Discover now