Part 49/50

467 13 0
                                    

(¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯)


тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү  α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09

🦚🦚🦚🦚🦚🦚
PRINCE AIRAN AND MAIOON
🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚
(Love,Betrayal,Sacrifice,and sorrow)

✍️49/50✍️
Story
    And
Written by
Khadeejaht Hydar
Young Novelist

From the experience writer of
🌺IHSAN🌺
🌺UQUBAR UWAR MIJINA🌺
🌺WATARANA SAI LABARI🌺
🌺KANKI KIKA CUTA🌺
And now with the most intresting one.

*Prince Airan and Maimoon.*

Dedicated to...
Muhammad Ukashat
He always pray for my success and advice me to be good and sensible having u only in dunya is a blessing and wisdom,for me u are MATA'UL HAYAT(JINDADIN RAYUWA).

Fans comment dinku ke karamin karfin gwuiwa da sakw himma gun typing,rashin yin hakan najawo tsaiku agaremu marubuta..

LAST PAGE INSHA ALLAH

FINAL
          💫
Kowa yaji  ɗaɗin kasancewar Usman tsatson Ammie, amma dukda haka Usman ya shaƙu da Mummy baiji daɗin abinda yafaru ba,amma ko alokacin da baisan gaskiya ba yanajin Ammie daban cikin zuciyarsa sosai yake jinta a ransa ashe itace mahaifiyarsa ta usuli.

Mai martaba da Abban Maimoon sunso su Airan su koma ɓangarensu amma iyayensu mata   sukaƙi sukace abarsu tukun asake gyara musu ɓangaren tukun,haka Abban Maimoon da Aslam suka koma gida kafin  shima a gyara masa nasa ɓangaren wanda yake tare dana  ɗan kishiyar mahaifiyarsa wato Kamal,don haka shima a cikin fada ya zauna kafin a gyara.

Hasna dan Allah kibani dama nagabatar da kaina  a matsayin manemin aurenki ina matuƙar sonki sosai,kallonshi take don sosai yake bata tausayi yana nunamata so matuƙa,cikin nustuwa tace"...shikenan Haneef nabaka dama kanemi aurena Allah yazaba mana mafi alkhairi zan sanar dasu Abba duk abinda sukace zan ƙiraka nafaɗama,amin nagode sosai My wife Allah yasa muji alkhairi inajiran ƙirannaki,amin daga haka sukayi sallama.

Da sallama tashigo parlorn ta zauna kusa da Mamarta tana sannu da hutawa Mama,yauwa Hasna dama inason muyi magana dake,wai wannan yaron dake zuwa gunki bazakibasa dama ba yafito na kula matsalar daga garekine why not kifidda miji kiyi aure ke kaɗaifa na haifa a duniyarnan bakyaso nayi farincikine ta hanyar ganin taki zuri'ar,Mama nabasa dama yace"..duk abinda kukace zan sanar dashi,ah to Madallah naji daɗin hakan Allah muku albarka,bari babannaki yazo duk abinda yace zansanar dake saiyafaɗawa kawunki,to Mama saida safe daga haka tashige ɗakinta zuciyarya fal da soyayyar Captain Haneef.

Wlh Safiyya saina kasheki ina raye zakina kula wata wato ni bana gamsar dake to wlh me rabani dake yau sai Allah,a zafafe tace"...dalla Malama karki rainamin hankali ba jiya kema  naganki da wataba nifa yanzu nadaina yidake sam bakida ni'ima ,wata cafka Hafsa tayimata nan suka fara dambe aɗakin hotel ɗinsu Hafsa tayi nasara bugawa Safiyya kwalba akanta nan jini ya ɓalle mata ,tashi tayi jini na ɗibarta ta lalubi wuƙa itama ta daɓa mata nan suka faɗi warwar a ƙasa basa numfashi,wata ma'aikaciyar hotel ɗince tashigo don kawomusu abincin dasuka buƙata tagansu a wannan halin da gudu taje tasanar da manager ɗin aka tafi dasu hospital bayan ƴan sanda sun shiga case ɗin.

PRINCE AIRAN AND MAIMOONWhere stories live. Discover now