part one

5.1K 167 9
                                    

_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
'''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}'''

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation





*ASHWAAN*
 

             By
     Neeshar_jay

Bismillahi Arrahman Arraheem
'''INA MA ALLAH GODIYA DA YA BANI DAMAR FARA RUBUTA WANNAN BOOK DIN BAN YARDA WANI KO WATA TA JUYA MIN LABARI NA TA KOWANE FANNI NE KUMA BANYI DAN NACI ZARAFIN WANI KO WATA BAH NA RIGA NA TSARA YANDA LABARIN ZAE TAFI BANA BUKATAR WANI YAMIN MAGANA AKAE'''



  0⃣1⃣
    Kwance take akan kafar ummin ta tana mata tsifan kae mgn suke akan rayuwar ta baya dago idon ta tayi tace Ummi toh mu haka namu destiny din zae kare kullum cikin wahala kamar bamu da gata Ummi ta kalleta tace a'a safa kin san Allah zae Iya canza komae kuma ina so ki dinga yarda da kaddara mae kyau ko mara kyau kinji tace toh Ummi bari inje debo ruwan kafin magrib tayi tace toh sae kin dawo fita tayi da botiki a hannu tana tafiya ta dan wake waken ta.
Bayan sallahr isha Rafeeq ya dawo ya same su akan tabarma da alamu yanzu suka idar suma Ummi na lazimi ita kuma safa na karatun alqur'an je ya samu ya zauna bayan Ummi ta gama tace a'a Rafeeq har ka dawo yace eh ummi ina yini ta amsa da lpy safa ita wacca ta gama karuntun tace yaya ina yini yace lpy ya akayi banga kina shirin tafiya islamiyya bah tace yaya wlhi na gaji kuma kaena ke ciwo  yace eyya sannu ummi ta jiyo ta kalleta tace kedae fadi gsky kice bakiyi harda bane baki wangale Rafeeq ya kalleta yace toh mae ya hanaki yin hardar zata yi mgn yashiga mata fada baki ta turo ta kunkuni tashi tayi zata Shiva daki Rafeeq yace me kike cewa tace ae ba da kae nake ba tashi yayi zae bita ta zuba ajuge cikin daki ta rufo kofar. Dawo wa yyi gurin ummi ya zauna lbr suka danyi inda yake shaeda mata uncle Mas'ud ya kusa dawo wa tayi murna sosae ta wani bangaren kuma tana mae jin haushin kanta na rashin bari asanar da shi halin da suka shiga bayan tafiyar su. Shima kanshi Rafeeq din yaga alamun damuwa a fuskar mahaifiyar tashi sae yace ummi baki ce komae bah tace naji dadi Rafeeq amma ina mae jin haushin kaena na rashin kin bari agaya mae halin da muke ciki yace babu komae ummi karki damu nasan insha Allahu bazae damu sosae bah kawae kici gaba da mana addu'a Allah yanu na mana mun kawo karshen wnn wahalar da baffa Sani ya kadamu ciki tace toh Allah ya kawo saeda safe ya mata ya shige dakin shi itama dakin ta tashi ga akan bed ta iske safa har tayi bacci amma da alamu sae da tayi kuka kafin baccin sbd ga kwanciyar hawaye nan akan fuskarta.

   Washe gari da safe safa ta shirya zuwa gdan baffa Sani bayan ta gama breakfast da kuma aekin da tasan ya kamata tayi kullun da safe. A hanyar ta ta zuwa taci karo da Lawal yaron baffa na farko yi tayi kamar bata ganshi bah taci gaba da tafiyar ta bata ankara bah taji an jawo mata hijab juyawa tayi tace ya lawal akan hanya fa muke ba'a gda bah yace ae na sani malama ina zaki ne haka tace gda zanje gurin baffa tabe baki yayi dan yasan mae zae kaeta yace toh sae nazo kada kae kawae tayi tace toh sake min hijab dina in tafi, yace toh idan naki fa mae zakiyi tace ba abunda zanyi amma ina sauri ne idan kadawo sae mu yi firar a can yace toh. Juyawa tayi taci gaba da tafiya tana fadin maye kawae duk ya wani addabi rayuwata ae sae kaga wa zae aure ka.
  Tana shiga gdan direct parlour ta wuce koh da taje ta tarar da baffa da inna larai suna breakfast duka wa tayi har kasa ta gaeda su dukan su ba Wanda ya kalleta ballan ta ya amsa abun bae dameta bah dan inda sabo toh ta saba da wnn rashin mutunci dan wnn ma ae kadan ne tashi tayi ta koma geje ta zauna bayan sun gama baffa Sani ya mike zae fita tace baffa gurinka na zo bae jiyo ya kalleta bah yace ae kunne ke ji cikin inda2 tace baffa dama akan kudin da kace ne in dawo yau in karba juyo wa yyi yace idan ma waccan mahaukaciyar uwar taki ce ta turo ki je ki ce nace no Sani bazan bada bah wasu zafafen hawaye ne suka zubo mata sbd furucin da baffa ya mata shiru kawae tayi bata koma cewa komae ba yasa kae ya fice inna larai dake tsaye kwashe da wata irin muguwar dariya tace dangin mayu kawae ke in banda abunki daga kawae yace ki dawo yau sae ki dauko jiki ki kawo sbd ke mayyace yar mayu koh. Ita dae safa shiru tayi bata ce komae bah dan bakin ciki ya mata yawa ji take kamar ta kashe su gaba daya ta huta daya daga cikin yaran baffa ne da ake cema Nafi'u ya fito dan yaji hayaniya yana fitowa yasa dariya ganin safa ce a tsaye saeda yyi mae isarsa kafin ya tsagaita cikin murya  ta masu shaye2 yece ke larai wnn ce fah wae Lawal zae aura wata dariyar kara tuntsurewa da dariya wani irin mugun kallo inna Larai ta watsa mae yace ohh sorry na manta inna larai washe baki tayi tace hmmm ni ma dae banga wani abun so ajikin wnn yarin yar bah kuma talaka shidae Nafi'u dariya kawae yake yi har ya fita inna larai takalli safa da ke tsaye kamar an dasa bishiya tace jeki dauko tsinyiya kizo ki share min parlour kuma ki goge ita dae safa bayan da ta Iya dole tayi shara da mopping tayi koh da ta gama inna larai na daki hakan yasa ta bude kofa ta gudu dan tasan idan ta fito wani aiki zata koma saka ta wani aiki.
Bayan taje gda ta gaya wa ummi duk abunda ya faru amma ta boye mata zagin da aka mata sbd tasan ranta zae baci........................

ASHWAAN (Love Saga)✔️Where stories live. Discover now