CHAPTER 5-6

20 2 0
                                    

☘️☘️NAZLAH☘️☘️


     *DAGA ALƘALAMIN*

SALMAJI / ƳAR LELEN ROYAL STAR CE🧚‍♀️🧚‍♀️🧚‍♀️




*WANNAN LITTAFIN TUN DAGA FARKO HAR KARSHE SADAUKARWA NE GA YAYATAH (MARYAM YUSUF), WANNAN LITTAFIN WAKE NA RUBUTASHI, ALLAH YA RAYA MIKI ZURI'ARKI , ALLAH YA RUFA ASIRI DUNIYA DA LAHEERA*


*WANNAN LITTAFIN NA KUƊI NE, #300 NE KUDINSA   KI DAURE HAJIYA KI BIYA DAN SHAN KARATUNKI CIKIN KWANCIYAR HANKALI,KUMA YANZU NE ZAN KARA GANIN MASOYAN YAR LELE 🧚‍♀️🧚‍♀️, WANDA SUKE CEWA SU  MASOYANA NE, TO KU NUNA NIN KAUNA TA HANYAR SIYAN WANNAN LITTAFIN NAWA, KAR KU MANTA #200 NE KAWAI*

1499884120
UMMASALMA SANI
ACCESS BANK



*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
       {R.S.W.A}

https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
  *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, Fad’akarwa, ilimantarwa da kuma nishad’antarwa_*
_(R.S.W.A) Ruwa kad’ai ke maganin k’ishi_

*Alk’alaminmu ‘yancinmu*

*BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* ( DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN KAI, YAH RAB YARDA NA FARA LITTAFIN NAN LAFIYA ALLAH KASA NA GAMA LAFIYA, ALBARKACIN ANNABI DA AL-QUR'ANI)



5-6.



""""""""""""""""""Ta fada tana gyara Kwanciyarta", Shiru Jamseey tayi bata ce da ita komai ba, a taƙaice dai ranar a gidansu Sadiyya ta yini, gashi ko abin ci basu bata ba itama kuma bata damu ba, sai dai aiki wannan Yaron siyan Maƙulashe ta aiki wannam haka ta ri gayi har rana ta faɗi, kallonta Jamseey tayi tare da cewa "Aminiya tashi nu tafi gidanki", kamar raƙumi da akala haka ta bita zarai-zarai har gidan nata, palon tsaf-tsaf mai aiki ta gyara ko ina tar, bedroom dinta sula wuce, anan naga zalar ƙazanta komai a harmutse babu gyara, zama sukayi kan bed din, jona wayarta tayi a charge tare da mikewa, gurin da take ajiye tsintsiya ta nufa, zata dauka ta tattare ɗakin..............



               Kallonta Jamseey tayi tare da cewa "mai zakiyi da tsintsiya haka ?" , kai tsaye ta bata amsa da " tattare ɗakin zanyi naga ya yi kura da yawa", cikin zuciyarta tace anzo gurin, kallonta tayi tare da cewa "shara kuma yanzu ɗakin nan mai ya yi haka ?", yatsina fuska tayi tare da cewa "sai naga kamar ya yi datti"  zare ido Jamseey tayi tare da cewa, "anya kuwa baki makance ba ina dattin ni banga wani datti ba sai dai idan idanunki ne suke nuna miki, to nan mai ɓa zaki share, ko da yake share", ta fada tana kallonta................



                 "Ah'ah barshi kawai dama ɗakin ne naga kamar Ya yi kura shi yasa amma barshi kawai dan ni kaina nauyin jikina nakeji ", ta fada tana fadawa kan bed din, wani kill smile Jamseey ta saki tare da cewa  "da kuwa kon hutawa kanki," ta fada tana latsa wayarta............



                      chan kuma ta ɗago tare da cewa, "Aminiya Yunwa nakeji", kallonta tayi tare da cewa, "to kije kitchen ki girka abinda kikeso mana",,ta fada tana mayar da hankalinta kan wayar hannunta da ta gama bawa amanar kanta...............



                   Mikewa tayi ta nufi hanyar barin bedroom din, tana fita kitchen ta nufa, tana zuwa ta bude store kayayyakin abin ci ta fiba, sai da ta ɗibi komai kafin ta bude kofar baya ta cikin kitchen din ta zura kayan waje, Indomie  shidda ta ɓare ta zuba a cikin tukunyar da take tausa, cikin minutes kaɗan ta gama ta juyo cikin tray tsayawa nayi ina kallonta ganin ta fito dashi ta ajiye a tsakiyar palo ta wani dai-daita zama..................




                 fitowa Sadiyya tayi, zama tayo lan kujera  duk da taga uwar Indomien da kwan da Jamseey ta dafa amma bata ko daga kai ba, ci ta farayi, sai da tayi naƙ kafin ta juye sauran a leda ta ce, "ni fa zan tafi muyi chart dan naga haɗari na haduwa, "okay to shi kenan Ƙawa bari na rakaki ko bakin get ne", girgiza kanta tayi tare da cewa , "ah 'ah ba sai kin rakani ba kiyi zamanki", jin hakan yasa ta koma ta zauna, ficewa Jamseeyn tayi da sauri,,sai da ta zagaya ta dauki abin da ta fitar kafin ta wuce gida abinta................




NAZLAHWhere stories live. Discover now