2/2

31 0 0
                                    

💕 *AUREN WUCIN GADI* 💕

✨ *GORGEOUS WRITER'S FORUM* ✨

     ✨ *G.W.F* ✨

[ *GORGEOUS WRITER'S FORUM WE ARE THE BEST AMONG THE REST* ]

BOOK 2

CHAPTER 2

Saida tajita ajikin mutum koda bashi din bane ta tabbar Allah yatsiratar da ita daga zaluncin wannan mugun mutumin take wani irin kuka yazo mata tayi masa kyakkyawan ruguma tayi masa zobe da hannuwan ta ma'ana ta zagaye masa ƙugu da hannun ta duka,shima be cuci kansa ba ya rungumi abarsa shi kaɗai yasan halin da yashiga cikin ƴan awannin nan ƙiris ya rage zuciyan sa bugawa,a tare suka sauke ajiyar zuciya.

Abunda yafaru lokacin da suka fita daga gida a hanyan su ta zuwa asibiti  dubo Alhaji na Allah Mansur ne yakira shi a wayan yake sanar masa sunyi tracking lambar daya yake kiran mai gadi kuma shine yayi masa tranfer ɗin ƙuɗi ya faɗa masa inda yake,shine ya juya da akalan tafiyan nasa zuwa wajen suna waya da Mansur yana faɗa musu direction ɗin wajen harde suka isa koda suka isa basu wani sha wahala ba dan ba kowa a wajen sai ƙofofine birjik harma karasa wanda zaka nufa,suna cikin dube dube dan Mansur yake ce masa tsakanin ka da layin be wuce taku goma ba,kwatsam suka tsinkayi murya ana kuka hade da magiya shine suka faɗa ciki shine fa suka tadda wannan saƙandamin yana kokarin hakƙe mata,Ahmad beyi wata wata ba yayi tsalle yadaki kan wannan ƙaton take ya baje a ƙasa yakai masa wani mahaukacin harbi gaban sa,yariƙe gaban wando shine yake wani irin gurnani kaman mai shirin mutuwa.

"Ni bazan sake komawa wannan gidan ba ni kamai dani gun Anty hajia banason wannan auren wallahi ni nama fasa,murmushin gefen baki ya saki saida yasaka ta jikin shi sosai ya matsaeta kaman za'aƙwace masa ita ya laluɓi kunneta yakai bakin sa murya can ƙasan maƙoshi yaraɗa mata"ya haka da tsoro Amaryar wucin gadi ta kofa filin dagan bamu kaiga shiga ba,harkin fara karaya kode kinfasa daukarma Iyayen namu fansan ne?karfa ki haifamun baby matsoraci mai saurin kuka irin ki.

Kafin tayi magana ta hango Yah Faisal da wasu mutane tafe zuwa inda suke da alama jami'ai ne yana basu umurnin da ku tattare shege kukaimun shi ma'ajiya sannan a binciki lungu da tsako na nan ba za'a rasa wani abun ba.

"Yes sir suka amsa suna masu sara masa sannan suka tattare ƙatonnan kaman kayan wanki sukai gaba dashi,nufo inda suke tsaye rungume da juna Faisal din yayi cike da kunya Aisha tasoma ƙiciniyar kwace kanta amma Ahmad be bata wannan daman ba saima sake riketa da yayi tsab yana sake sakata jikin sa,ganin abun na Ahmad bana ƙarewa bane yasa Faisal din gyaran murya yana cewa"ƙanwata lafiyanki ko?"kanta kawai ta iya gyaɗa masa tanayin fuskan tausayi kaman zatayi kuka tace"Yaya ni gida zan tafi shiru yayi mata yana kallon Ahmad dayake ƙanƙame da ita yaƙi sakinta yace"Broo ai saika saketa mutafi ko bakaji me tace bane?

"Idan kika tafi kika barni bazaki sake ganina ba,idan nasake meki hannu daga riƙon da nayi miki bazan sake riƙe miki hannun ba,idan na fiddaki daga jikina bazan sake sakaki ajikina ba,bazaki sake jin ɗumina ba baza.....rufe masa baki tayi tayi rau rau da idon tana girgiza masa kanta fuskarta duka ya ɓaci da ruwan hawaye tace"bazan iya ba bazan iya ba.

"Bazaki iya me ba?ya rada mata a kunnen ta"nide kawai karka tambaye ni amma gaskiya na tsorata Allahne kawai ya ceceni daga hannun wannan ƙato daya turoku da bansan abunda ze faru ba kuka ƙara minti goma.

Ba abunda ze faru dake matukar ina tare dake bazan bari ko kuɗane ya taɓaki ba,balle wani ƙato bake ba nan gaba idan ance ya taɓa wata maa baze iya ba.

Daddy Ishaq ya kalli Alhaji badamasi dake zaune saman gadon majinyata dake asibiti yana zaman hutu yace"Badamasi ko zamu iya sanin wasu irin magani suke safaran su da sunan na kamfaninka ne sanin su ze taimaka mana kwarai.

AUREN WUCIN GADI 2Where stories live. Discover now