page10

495 21 0
                                    

L A L A T A   [10]

Writing By: _SADNAF_

Copy ALBISHIR NOVELS
Whatsapp number 08163840712


No wlh ko ni bazan barshi ba ko dayake bakinku daya,tinda kai abokinsa,dan Allah ya zaka ji in aka yiwa kanwarka haka toh wlh idan ma kun saba da L🅰L🅰T🅰   yayan mutane. Ku yaudaresu Ku gudu to wlh insha Allahu Daga kan Anty tasleem kun daina,tunda ta fara masifa el Bahrain ya zuba mata ido,zata cigaba da magana ya dakatar da ita,ta hanyar Daga mata hannu,ke wane irin rashin hankali ne wanan yayarki na kwance ba lafiya kina ta  magana dakarfi,salon ki tasheta,ni ba mara hankali bace,kai bama kaji kunyar karyar daka sharara ba,to ya isa zauna kiji,ba wani zaman da zanyi cuta dai an cuci yayata kuma wlh bazan yarda ba kawai ka gaya min inda tsinanen abokinka yake inje in sameshi dan wallahi bai isa ya yaudari yayata ba wlh Daga kanta bazai kara marmarin yaudarar wata ba.

turo kofar da akayi ne yasa ta dakata da banbamin datake, nurse ce tashigo dakin,lafiya me kuwa patient na bacci kina Daga murya in zance zakiyi ku fita waje mana dan duk atunaninta el Bahrain saurayinta ne,aa yi hakuri nurse magana muke ne,to ta rage muryarta dan so ake tasamu ishashen bacci,kunga in kuka tasheta kun mayar mana da aiki baya, hakane zamu kiyaye, ta juya ta fita, zauna kanwata muyi magana ta fahimtar juna,zama Fatima tayi tana girgiza kafa,yanzu tinda kinsan komai,inaso kinsan wani Abu wlh tallahi halina Dana izz ba daya bane,akan abinan daya faru zaki yi mamakin fadan da muka yi da izz,fada sosai har da dambe, yanzu taimakamin ki fadamin abinda aka ce yana damunta, damuwa da hawan jini ke damunta, subhanallahi,yanzu taimako daya nakeso kiyi min dan Allah karki bari tasan izz bai zo ba, kinga yanzu abinda za aringa kwantar mata da hankali zamu yi,inta tashi kice mata nida izz muka zo dubata pls,in yaso kibar komai ahanuna wlh zan dau mataki akansa,aa badani za ayi wanan karyar ba ta ina ma zata yarda izz yazo,naga fa irin texes din data tura mishi,anan el Bahrain yagano ta text message Fatima tasan komai,aa kidai fada mata hakan,tunda dazu namata alkawari zan shawo kan izz,pls sister ta,kura mishi ido Fatima tayi,hawaye na zuba a idonta, kasan ba halinku daya ba,mai yasa kabari izz ya yaudari yayata,mai yasa baka sanar da anty cewar izz L🅰L🅰T🅰 ta zaiyi ya gudu,ba sai wani bawan Allah ne yake kokarin ya ganar da ita ,ta waya, mai yasa baka hana izz ketawa yayata mutuncin ta ba sai daya mata tabon da bazai gogu ba kace zaka taimaketa,duk maganganun nan datake kuka take mai tsuma zuciya,el Bahrain kua rike kansa yayi da hannu biyu, kalmomin da Fatima takeyi na taba zuciyarsa,Fatima listen to me,I tried my best but yayarki tayi nisa bata jin kira,how? did  you tried to stop her from seeing izz and she refused? yes I do,bani wayarta in nuna miki,mika masa wayar tayi,yakarba ya shiga inbox ya bude TeX din dayake mata da etisalat ya mikawa Fatima,I hope inkinga wanan zaki yarda ba halinmu daya ba and pls ki duba tun lokacin da ake mata tex din, ganin TeX din data karanta dazu na brother that care dayake tayiwa tasleem mgnr karta yarda da izz,ya nuna mata u mean u are the one sending  dis message, gyada mata Kai yayi,am so sorry pls.

Turo kofar da akayi ne yahana tacigaba da magana, mashida ce ta tura kofar ta shigo wata na biye da ita abaya ko ba afada ba kasan mahaifiyarta CE sabida tsananin kama dasuke,el Bahrain ne ya matsa yabasu guri, ita kuma Fatima tayi wurin mahaifiyar mashida takarbi Ledar dake hanunta sanu da zua hajiya, yauwa yamai jikin,tace tana kallan tasleem,dasauki hajiya sai da habibaty ta taso ki daddaren nan aa bakomai ai da nakowane,tace tana zama akujerar da el Bahrain yatashi,rusuna wa  el Bahrain yayi ya gaisheta,ta masa tana Murmushi kodai sirikin nawa ne,dasauri Fateema tace aa fa yayana ne,mashida da tinda tashigo ta zauna agefen tasleem take satar kallon el Bahrain,aranta tanaso ta tuna Inda ta taba ganin fuskarsa,ni zan tafi Fatima inganki Minti daya, hajiya sai da safenku,Allah yatashemu rai da lafiya,yafita Fatima ta bishi abaya,tsaya wa sukayi adan wani corridor,Fatima kina jina, what has happened has already happened, dan Allah muhada kai nidake mu kwantarwa da tasleem Hankali pls kice mata tare da izz muka zo dubata, shi yakawo mata kayan  dubiya,aa gwara nagaya mata kai kadai kazo, sabida tin wuri ta kokarin cire sansa aranta, amma in haka ba zatayi tinanin izz bai canza raayinsa akanta ba, nasani just for today Daga baya sai agaya mata, zankira ki anjima inji inta farka, to mungode Allah yasaka da alheri,is OK i will be on my way,bye take kia, tajuya takoma ciki.

LALATADove le storie prendono vita. Scoprilo ora