chapter 2

0 0 0
                                    

                🌈 *AKILA* 🌈

*Elegant online write's*

Paid book

*بسم الله الر حمر الر جيم*

In the name of Allah, the most gracious, most merciful.
Praise be to Allah the cherisher and sustainer of the worlds.
Most gracious most merciful.
Master of the day of judgement.
You alone we worship and your aid alone we seek.
Show us the straight way.
The way those on whom you have bestowed your grace and whose (partion) is not wrath and who go not astray." Amin"

Chapter 2

Ganin sunyi iyakacin ƙoƙarinsu basu shawo kan nunfashinta ba ,hakan yasa doctor Aliyu fita  emergency room din yana share zufa, wayarsa ya ciro cikin aljuwunsa  ya fara lalubar number doctor Safana kwarairen dr  dake kawo musu visiting  a hospital din duk week daga kasar waje yake zuwa, Ba'a dauki 5 second da barinsa asibitin ba kenan aka kawo Mrs Habeeb rano yasan shi kadai ne zai iya gane abunda ke damunta. Three miss call ya mishi ya daga nan take Doctor Aliyu ya nemi Alfarmar sa tare da kora masa bayanan nan take ya ce, "gashinan zuwa ya kashe wayar.
Nunfashi ya sauke yana kokarin komawa room din ya hango Mr Habeeb rano, wato Daddy AkILA, da security da jami'ai suna k'arasowa cikin sauri hakan ya sashi tsayawa har suka k'araso. cikin tashin hankali Daddy AkILA ya ce," doctor  Tell me what happen to my wife?" dan jim doctor Aliyu yyi yama rasa ta ina zai fada mishi sai kawai ya ce,"  calm down Mr Habeeb, insha Allah ba abunda zai same matarka muna iya kacin kokarin mu a kanta, tsaki yaja ya ce," please idan bazaku iya ba ku fadamin?"da mamaki doctor Aliyu ke kallonsa yana shirin yin mgn......Dr. Safana ya k'araso  wajen su tare da mikawa Daddy AkILA hannu   sukayi musa ba ha ya ce" karka damu ba abunda zai sami Madam" yana fad'an haka suka shige cikin emergency room din.                           Daddy AkILA  wuri ya samu ya zauna yama kasa gane a wani irin yanayi  yake ciki.
suna shiga room din cikin ikon Allah da taimakon Dr Safana suka samu numfashinta yadawo, sai dai kuma basu da tabbacin lkcn farkawarta domin doguwar suma tayi oxygen  aka sa mata a bakinta.   ga sauran naurori da  suka kewayeta.dama tuni ammata dressing d'in goshinta da hannayenta inda taji rauni" bayan doctor yagama treatment d'insa aka mayar da ita wani daki, daba abunda ke tashi a dakin sai karan na'u rori da akasa mata"
Lokacin da aka fadawa Daddy AkILA halin da matarsa take ciki sosai hankalin shi ya tashi but ba yanda ya iya haka ya hakura ya barwa Allah komai.
A hankali ya tura kofar room din  ya shigo yana kare mata kallo gefen gadon ya samu ya zauna ya kama hannunta yana kallonta fuskarta na dan lokaci  kafin yyi kissing din hannunta ya mike ya bar d'akin zuciyarsa ba dad'i' yana fita wayarsa tayi ringing dagawa  yyi ya ce," kun sami labarin suwa suka sa ce ta?" daga can bangaren akace Sir har yanzu ba wani labari akan mutanen da suka sa ce AkILA sai dai mun sami masaniyar ciwa inda abun ya faru akoi CC camera awajen na filin Ice cream din yanzu haka muna kan hanyar zuwa wajenne" okay ganinan zuwa wajen" yana fad'ar haka ya kashe wayar ya kalli  sani  driver  ya ce," ka tsaya a nan duk abun da aka nema sai ka kawo musu ya fada tare da barin wajen shi da wasu security din wasu kuma aka barsu suna zagaye wajen.

        Sani driver na ganin Boss dinshi ya wuce da sauri ya koma gefe ya fara dube_dube ganin ba mai ganinshi ya dauki wayarsa ya kira wani layin  cikin rada  yace" kuhan zarta bbu lokaci  da yamma mu hadu a gidan gona"  yana fadan haka ya kashe wayan yana dai_daita nusuwarsa yana dube_dube kar akoi wanda ya jishi.

      Maleek kuwa bai tsaya ko ina ba sai Airport, wayarsa ya fitar ya kira John ya ce" yazo ya dauki Motarsa a airport shi ya wuce Lagos, da mamaki John ya ce" Sir me zakayi a Lagos?" Tsaki yaja don shi a rayuwarsa baya son yawan mgn da tambaya" ya ce," ka manta can nake gida zanje. Sorry Sir ai naji kace kai da zuwa Lagos sai......katseshi Maleek yyi ya ce," nifa banason shegen surutun nan naka kayi akin dana saka kawai" yana fad'an haka ya kashe kiran yana yamusa fuska da jan tsaki, shifa  bai taba ganin mutun da baya gajiya da mgn kamar  John" murmushi yyi tunawan da yayi akoi wanda yafi john surutu da munafurci a Lagos.

     After 40 minutes

     Jirginsu ya d'aga suwa Lagos.
"Maleek na shakar ni'iman tanciyar  iska dake busawa sannu a hankali a cikin garin Lagos  ya farajin gabansa na faduwa zuciyarsa na bugawa, bin garin da kallo yake komai ya canja masa ba k'amar shekaru biyar da suka wuce ba, da wannan tunanin ya sami abun hawa ya shiga tare da fada mishi address din da za'a kai sa, suna tafiya yana bin ko ina da kallo wasu abubuwan da suka faru a baya yana dawo masa cikin kwakwalwarsa  a hankali ya lumshe idanunsa zuciyarsa na  bugawa sosai" bude idanunsa yyi ahankali da mamaki ya tambaye mai a dai daitan me ke faruwa yaga kota ina polisawa  nata aikin bincike?" mai adai daitan ya ce," Yau aka sa ci yar  wani babba dan siyasa a garin nan shiyasa ka gansu haka berkete.
Baki ya tabe yana lumshe idanunsa yana jinsa wani iri har suka k'araso wani Had'add'en gida mai adai daitan ya saukesa ya biyashi hakkinshi ya shige cikin gidan a hankali.

Bangaren Daddy AkILA da jami'ai kuwa cike suke a bakin babban shagon ice cream din suna gudanar da bincike, abun mamaki shine ko da zuwansu sukayi bincike ba abunda suka samu domin cewa sukayi CC camera dake wajen ya kwana biyu daya baci basu gyara ba.

Dafe kansa dake sara masa Daddy AkILA yyi tare da kallon agogon dake manne a tsinsiyar hannusa ya ce," oh my god yama manta yau yana meeting karfe 12 pm gashi har 11:30 yyi  yana cikin wanan tunanin ne wayarsa tayi ringing  dagawa yyi ya ce," am sorry ina kan hanya bai jira sauraron abunda zasu fada ba ya kashe wayarsa tare da shigewa Motarsa ya ce.......!

This book is not free book it for sale dear payment  it before reading it you need more information please contact me take the number 07061204735

Mrs Ahfat ce ✍️

🌈 AKILA 🌈Where stories live. Discover now