BABI NA SHIDDA

157 3 0
                                    

*🍃KISHIN MATA🍃*
               🍃🍃🍃
         _mai dauke da salo na daban🤙..!_

*ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾى  ASSɷ*✍

   *NA*

         _*HAFNANCY LURF💕*_
           _*[Hafseesee]*_

   _*💫Dedicated to:-Anty Bahijjata & Grandma Zm Chubado*_

   
*#An_Intense_Jealousy_Story*

          _*💫BABI NA SHIDDA...✋☝*_

     "Amin waʼalaykis salam yʼata da fatar duk kun tashi lafiya?ya kuma kwanan bakʼuwar taku?ʼʼ sai da ta hadʼiye wani miyau mai dʼaci kan tace"Lafiya qalau momy fatar kuma kun wayi gari lafiya?ʼʼ

"Muma nan dʼin alhamdulillah! kiyi hakʼuri na kʼiraki ah irin wannan lokacin ban bari gari ya kʼarashe wayewa ba dama so nake nace miki karku dafa komi su kasim zasu kawo muku breakfast zuwa bakwai shiyasa na kʼiraki sabida kar kiyi saurin shiga kitchen don nasanki sarai..ʼʼ

  Wani sassanyar ajiyar zuciya ta sauke tana kallón Gidado wanda shima dʼin yaji kómi dón ah handsfree ta saka,Allah sarki ita dai momy akwai kulawa don alokacin Jameelah ah kwanakin amarcinta ta jera sati guda tana aikó musu da abinci ne,na safe,rana dana dare,Jameelah bata aza tukunya ah wuta da sunan girki ba har sai data cika kwana bakwai agidan Gidadó;cike da tausayinta tace cikin kwantar da murya''Haba momy ke bakʼya gajiya ne da hidima?don Allah wannan karon ki huta plss ba gani ba?tou miye amfanina agidan?ʼʼ

  Momy tace''Nasan dake ai ammh raʼayina ne don haka karki damu yʼata...ʼʼ har zata sake musa mata kuma taga Gidado yayi mata ido alamun karta mata gaddama,tace''Tou shikenan momy Allah ya saka da alheri..ʼʼ daga haka sukai sallama,ya fuzge wayar ya jefar saman gado tare da jawota ya matseta ajikinsa,yace'' wai fushin menene akeyi dani ne haka?ʼʼ

    Kamar baza tayi magana ba can kuma tace''Meya kawoka dakina bayan acan yakamata kayi sallah da kayi wanka?on a serious note Sahibuna abunda kakeyi be dace ba,haba karka kasance cikin mazan da basa kwatanta adalci atsakanin matayensu mana...ʼʼ
    

     Da mamaki yake kallonta kan yace''Ai kowa ma yasan idan na auri wata tou fa zatasha bakʼar wuya don dole zata ga banbanci kʼiri kʼiri sabida Jameelah alone ownʼs my heart,,Allah dai ya yafeni tunda ma baʼa son raina na aurotan ba ammh zan dʼanyi kokari naga na kwatanta adalci buh my dear it wonʼt be easy at all...ʼʼ

dʼan Matsa kafadunta yayi yace''Yauwaa tukunnah ma dai hearthrob wani wanka kike nufin nayi?ʼʼ  kwace kanta tayi ta zauna agefen gado tare da kʼawar da ganta daga gareshi,sai ta koma kallon labulen window,ajiyar zuciya ya sauke kan ya matsa kusa da ita ya tsugunna agabanta gami da dafe gwiwowinta,ya shiga lekʼa fuskarta abun ma har yaso ya bashi dariya ganin yadda ta hadʼe fuska tamkʼar bata tabʼa sanin dariya ba,yace''Hearthrob kar kice mun wankan sarki kike nufi..?come on swthrt i think itʼs too early for dat,,infact saurin meh zanyi bayan itʼs not my first tym?so kibar tunanin nan pls ni banyi kowani wanka baʼʼ ya ida maganarsa yana cijen lips,

Duk da cewa kishi na cinta ammh hakan be hana kunya kamata ba,da sauri ta mikʼe da gudu tayi bandakʼi kuma kafin ya cafkota ta murzawa kʼofar key,sai kuma ta fashe da kukan kishi,shi kuwa tausayinta ne yakamashi sosai,ya sani sarai cewa Jameelah tana kʼaunarsa don she can even sacrifice her life for him,ya zama dole tayi kishi sabida duk wani mai maka soyayyar gaskia dolene yayi kishi akanka,daʼace yana da iko ne da kansa da wallahi babu yadda zaʼayi yayi abunda su iyayensa keso beyond his wish,ammh ina ya zama dole yayi musu biyayya don ya faranta musu sannan kuma azauna lfy,kada kai yayi yabar dakin ganin shidda har ta kusa kuma yasan Hafsa nanan kwance har yanzu bata tashin ba,

KISHIN MATAWhere stories live. Discover now