BABI NA SITTTIN DA SHIDA.

965 196 19
                                    

https://www.wattpad.com/1116237086?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=Mai_Dambu&wp_originator=uJKhfsFaHx1OnFijgRnQ5anbrgbu69dYpl9OGkwca9A2nKghpFbmd3OLH0az9UZXH%2BXwtjoqsjLlfz094p%2BjC%2B2BV7NWPll8LKXfhlmC%2F4I7zE2IA9ygXh%2FB85HrSw%2B0

HAKKIN MALLAKATA
#Mon-Aug-2021

BOROROJI

~The Journey of Destiny💔~

Mai_Dambu

Sadaukarwa ga
Sajidah Nijar
Samirah Nijar
OumNass
Azizah Hamza..

BABI NA SITTTIN DA SHIDA
Ya tafi da ita bai tashi dawo da ita ba, sai da cikin shi haka yasa muka gudu, bayan rasuwar Mallam na dawo garin aka ce min suma.basu nan!"

Kukan Ammyn ne ya tsannanta, tace.
"Nahnah Yayanki ne ya dauke kakar Maimunari? Shi kuma Uban Maimunari ya dauke Zainabu, me yasa ban san tarihin mu na taya zanyi ta d'agawa."

"Baki ga kome ba, tunda gashi kin raba zumunci Allah ya haɗa kin raba, dake ke shaidaniya ce" inji Nahnah.

Addu'o'in aka yi tare da niman kariyar Ubangiji akan abinda ya faru Shekaru saba'in baya,
  Sannan Mohan tace.

"Don Allah ku taimaka min ku aura musu junan su, ko bayan sallah isha ne,"

Kallon suwaye aka mishi.
"Mommy da Abien mu."

   Kunyar haka yasa Mommy ta gudu, aikuwa bayan an tashi an rufe taro da addu'a,

Aka nufi masalaci, sallah magarib. Mohan ya tsaya waliyin Abie, Khalil ya tsayawa Mommy,

Haddir da Salman sune suka biya sadakin.aka daura aure cikin mutumtaka.
  A ranar kowa yasan matsayin shi, musamman Primer minister, da a daren ya ajiye aiki shi. Mohan kam bai iya magana ba, domin abin yazo mishi bazata, ta ko ina Maimunari yar uwar shi ce, kai ba zai ya jiran ya ganta ba, domin yasan zai bata mugun wahala. An kai amarya d'akinta, bayan watsewar abokan Ango.

   Wato ma'ana idan na leka gidan Amarya.  Duk wani abinda ake na al'ada sun yi (😂🤣🙄 BENAZIR bata san tsohon tuzuru ta aura ba, amma bari mu leka dakin ko🤨😜)

Wato shi tuwon girma miyar Nama ce,  domin kuwa Khalil ya gaya mata gaskiya (😎🤓 Alqur'an na rasa yadda zan rubuta kome)

Yar gidan Mommy da Marigayi ta zata auren shan minti ne, sai da aka gama tab'ayya, sannan ya zaro bayani daga karamar hukumar wandon shi, ya shiga zungure ta,....(na fecce bani da damuwa da ita)

  ***
Washi gari da safe, kiran Umma yayi kamar zai yi kuka.
"Umma don Allah kizo"

Haka ta nufi shashin su, daga bakin kofar kawai ta tsaya.
"Umma ki shigo mana".yana sanye da Jallabiya ruwan milk, tana shiga taga matasai a kasa, ga Beenah can a kuryan gado, ta makure, sai kuka take ta dunkule.
"Fita ka bani guri." Ta kore shi  ban daki ta shiga ta hada mata ruwa me shegen zafi. Sannan ta zo ta mika mata towel tace mata.
"Tashi kinjin" ta juya mata baya,a hankali ya zuro kafarta tana kuka, sannan ya daura towel din, da kifa akan gadon. "Kin gama daurawa"
"Eh " tace a raunane, sannan ta juya tare da taimaka mata suka shiga ban daki, sai da ta gasata sosai, ta gabata cire towel din, sannan ta fito ya same shi a falon fada tayi ya mishi tare da cewa
"Zan dauke ta, tunda baka da girma sai na jikinka. Kai ko kunya baka ji ba, ka saka yarinya a gaba kamar abinci, wallahi kaji kunyar ka, ina dalilin kasaka yarinya karama a gaba kamar ka samu babbar mace, toh ya kare dan ita ba tuwo bane da zaka saka a gaba kana ciki kamar ba zai kare ba, ce maka akayi haka rayuwar auren yaƙe? Dan haka kar na kuma jin labarin ka adabi rayuwar ta haka" kunya ya yasa shi sosa kanshi. Tana fita can sai gata da magani har zuwa dakin ta kaiwa Beenah,da tea mai kauri. Haka ta sata tasha. Dan ta same ta akan abin salla ne, tana sha  ta koma ta kwana, ita kuma ta fito ta same shi a falon yana zare ido, kwafa yayi mishi tare da shigewa ta barshi a gurin yana zare ido.

BOROROJI....The Journey of Destiny!!!Where stories live. Discover now