Matar Aure ce

86 3 0
                                    

🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻

*MATAR AURE CE*

👰🏻👰🏻👰🏻👰🏻👰🏻👰🏻👰🏻👰🏻👰🏻👰🏻



     *Daga Alkalamen*💅🏻

*Khadija (lipton girl)*♥️



*follow me on whattpad*

   *khadijaumarsdogarai*

      *✍✍ G̾O̾L̾D̾E̾N̾ P̾E̾N̾ W̾R̾I̾T̾E̾R̾S̾ A̾S̾S̾O̾C̾I̾A̾T̾I̾O̾N̾✍✍*





https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/





w̶̶є αr̶̶є вєαr̶̶єr̶̶'s̶̶ σf̶̶ s̶̶σ  g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶🖊

w̶̶є w̶̶r̶̶ít̶̶є αs̶̶s̶̶íd̶̶íσu̶̶s̶̶l̶̶ч p̶̶єr̶̶c̶̶єív̶̶є n̶̶σ p̶̶αín̶̶,

s̶̶σ m̶̶αg̶̶íc̶̶αl̶̶ σu̶̶r̶̶ c̶̶r̶̶єαt̶̶ív̶̶є g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶✍,вєh̶̶σl̶̶d̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶.

α p̶̶r̶̶σd̶̶u̶̶c̶̶t̶̶ σf̶̶ σu̶̶r̶̶ p̶̶єn̶̶🖊,s̶̶αv̶̶σu̶̶r̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶, f̶̶σr̶̶ ít̶̶ w̶̶íl̶̶l̶̶ c̶̶αu̶̶s̶̶є чσu̶̶ n̶̶σ p̶̶αín̶̶.

*Addu'a Yayin da Aka ji Tsawa*

Abdallah bn Zubair ya kasance idan ya ji tsawa sai ya daina magana, ya ce;
 
سُبْحَانَ الَّذِي يُسَبِّحُ الرَّعْدُ بِحَمْدِهِ، وَالْمَلاَئِكَةُ مِنْ خِيفَتِهِ.

Subhanal-lathee yusabbihur-ra'adu bihamdih, walmala-ikatu min kheefatih.
Tsarki ya tabbata ga wanda tsawa ta ke wa tasbihi da godiyarsa, Mala'iku ma suna yi saboda tsoronsa.




*A short story*🥰

    *Dedicaton*

*Zuwaira BFF (My Hk) ina yen ki over luv u*😊❤️



*Bazan manta dake ba Khadeejah mrs.Basakwaceya ki din ta daban ce a gurina*♥️

   *Idan kin san surutun banza zaki yi man kar ki karanta man novel if u like read if u don't like don't read* 🤷🏻‍♀️

*Typing*👩🏻‍💻



Page 3and 4



   ^^^^^^^^^^^^^^

Bayan sun gama cin abinci suka tsaya hira har kusan 12am shiryawa suka yi suka fita. Basu tsaya ko Ina ba sai gidan iyayen Muhsin cikin farin ciki mahaifiyar shi, ta tarbe su ,sun jima suna hira kafin su tashi su nufi gidan iyayen Nadiya.

Ita ta fara shiga a ciki sa'anan ta kira shi a waya ya shigo ciki ya gaida iyayen ta. Yayi sa'a kuwa mahaifin Nadiya yana nan.

"Muhsin ya ƙoƙari,ya kuma aiki"?

"Alhmdl .Na same ku lafiya ?

"Lafiya klau "

       "Allah yayi maka albarka ya baku zuri'a dayyiba"

"Ameen Abeey"

Ya mai da kallon shi a Nadiya .

"Ina jiran ki a waje "

Hannun shi ya saka cikin aljihu ya ajiye masu kudi .Abeey yayi ta saka masa Albarka
daga bisani Muhsin ya fita.

    "Nadiya ki bude kunnen ki da kyau ki saurari abunda zan fada maki ".

Matar Aure ce Where stories live. Discover now