Matar aure ce

62 4 0
                                    

🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻🧕🏻
*MATAR AURE CE*
👰🏻👰🏻👰🏻👰🏻👰🏻👰🏻👰🏻👰🏻👰🏻👰🏻

     *Daga Alkalamen*💅🏻

*Khadija (lipton girl)*♥️

      *✍✍ G̾O̾L̾D̾E̾N̾ P̾E̾N̾ W̾R̾I̾T̾E̾R̾S̾ A̾S̾S̾O̾C̾I̾A̾T̾I̾O̾N̾✍✍*

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/

w̶̶є αr̶̶є вєαr̶̶єr̶̶'s̶̶ σf̶̶ s̶̶σ  g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶🖊
w̶̶є w̶̶r̶̶ít̶̶є αs̶̶s̶̶íd̶̶íσu̶̶s̶̶l̶̶ч p̶̶єr̶̶c̶̶єív̶̶є n̶̶σ p̶̶αín̶̶,
s̶̶σ m̶̶αg̶̶íc̶̶αl̶̶ σu̶̶r̶̶ c̶̶r̶̶єαt̶̶ív̶̶є g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶✍,вєh̶̶σl̶̶d̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶.
α p̶̶r̶̶σd̶̶u̶̶c̶̶t̶̶ σf̶̶ σu̶̶r̶̶ p̶̶єn̶̶🖊,s̶̶αv̶̶σu̶̶r̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶, f̶̶σr̶̶ ít̶̶ w̶̶íl̶̶l̶̶ c̶̶αu̶̶s̶̶є чσu̶̶ n̶̶σ p̶̶αín̶̶.

*Addu'a Yayin da Aka ji Tsawa*

Abdallah bn Zubair ya kasance idan ya ji tsawa sai ya daina magana, ya ce;


سُبْحَانَ الَّذِي يُسَبِّحُ الرَّعْدُ بِحَمْدِهِ، وَالْمَلاَئِكَةُ مِنْ خِيفَتِهِ.

Subhanal-lathee yusabbihur-ra'adu bihamdih, walmala-ikatu min kheefatih.
Tsarki ya tabbata ga wanda tsawa ta ke wa tasbihi da godiyarsa, Mala'iku ma suna yi saboda tsoronsa.


*A short story*🥰

    *Dedicaton*
*Zuwaira BFF (My Hk) ina yen ki over luv u*😊❤️

*Bazan manta dake ba khadeeja mrs.Basakwaceya ki din ta daban ce a gurina*♥️

*Typing*👩🏻‍💻

Page 7&9

   ^^^^^^^^^^^^^^

^^^^^Kallo daya zaka yi masa kasan ranshi a bace yake. Kamar shi Amina zata wulakanta har ta zuba masa ruwan zafi?Yana cikin wannan tunanin ya ƙarasa gidan su ɗakin shi ya shiga ya faɗa bathroom, ruwa ya watsa ya fito yana tunanin yanda zai ci zarafin Amina. Cikin 1secound kuma yayi dariya  kamar ba shi ne ransa ya bace ba "Zaki gane kuren ki. Just wait for me abunda nake so sai na samu a gare ki Wallahi  baki isa ki hana ni ba ".

    A haka yayi ta shirya yanda zai tafiyar da plan insa.

****
Nadiya ce a cikin kitchen tana hada girki kusan kwana ukku bata fita ba sallamar da aka yi ne yasa ta fito ganin ƙanwar mahaifiyar ta ce yasa ta washe baki
"Mamana yau kece a gidan ?sannu da zuwa
      Mai aikin ta kira "Ki cigaba da girki sanan ki kawo ma Mamana ruwa ta sha "
tau tace tayi saurin shiga kitchen kayan marmari da jus ta kawo mata, ta koma kitchen ta cigaba da aikin ta.

"Nadiya kin ga yanda kika yi ƙiba kuwa kinyi  fresh haka kamar bake ba ".

Dariya tayi "Da gaske?

"Sosai kuwa ,yasin kamar bake ba, gaskiya kinyi sa'ar miji kada ki kuskura ki yi sake da shi".

Murmushi tayi wanda ya ƙara mata kyau "Ae kuwa bazan bari ba . Insha Allah muna tare sai dai mutuwa ta raba mu "

"To Gaskiya kam da yafe don kina more rayuwar ki ba, naji labarin harda mota kina da ita?

"Eh wallahi kwanaki Heath beat ya bani"
Kallon ta tayi "ba ko kunya ko?

"Sorry. Kisha wani abu mana tun ɗazun baki ci komai ba ".
     Dauka tayi ta fara ci

"Am Nadiya wani taimako nake son ki yi man "
Gyara zama tayi "tau Ina jinki Allah yasa  bai fi karfi na ba "
"Ɗan uwanki ne auren shi ya tashi, gashi an ta neman gidan haya sai dai a samu ɗaki daya da toilet a ciki sai kuma kitchen shine nace bari nazo ko ba za'a rasa taimakon da zaki yi man ba ".

Shiru tayi na ɗan wani lokaci
"tom ki bari zanyi ma Hearth beat magana duk yanda aka yi zan kira ki"

"Tau nagode sosai Nadiya Allah ya biya ki "
tace ameen "Ni zan koma saboda akwai Abubuwan da zanyi "

"Tau Mamata a gaida gida Nagode sosai "
suka yi sallama ta fita...

Shiga tayi kitcehn ta karasa aikin ta .sai da tagama ta watsa ruwa Ta Kawanta sai kusan magrib Ta .tashi sallah tayi sai da akaye isha'i sa'anan ta tashi ta nufe dakin Muhsin da sallama ta shiga hanunta dauki da abinci ta ajiye akan teble.cikin dakin Ta shiga shi kuwa yana dana lapton In sa ..karasawa tayi kusa da shi fuskan Ta dauki da murmushi

Kwantawa tayi kan jikin shi "Barka da aiki Hearth beat "
"Yauwa my dear .ya fama da aikin gida?

"Alhmdl "
"Ki bani 2 mnt na karasa aikin nan"
Ohk tace .ta koma bakin gado tana wasa da fingers Inta .bayan ya Karasa Aikin sa .ya karasa kusa da ita "my dear meya Faru haka ?duk Ac Daki Cikin Dakin nan kuma kina zufa Lafiya dai ko??

"Am ..Uhmm.daman wata alfarma naki nema a gunka"

"Ohk Ina sauraren ki"
Shiru tayi har Na tsawon 2mnt
Kallon Ta yayi "Ki naki saurare"
      Dagowa tayi ta kalle shi da saure kuma ta sunkuyar da kanta
    Jawo ta yayi ya kwantar da ita akan jikin shi
"Gaya man meya faru .meki ki so ni"
    Rufe ido tayi gam ..
  "Uhmm.daman Mama Fatima ce tazo dazo taki ye man magana akan Dan ta Aminu zai ye aure kuma sunye Neman gidan haya basu samu wanda suki so ba .shine idan zaka taimaka a samo mata gida ko mai two bethroom ni haya "

    "Daman shine kiki son fade kina jin nauhen sanar dani??

Daga masa kai tayi .domin wata irin kunya data ji

"Tau yayi ba damuwa .mu Bare zuwa gobe ko sai muga yanda za'aye "

"Thank you Hearth beat Allah ya bar mu tare "

"Ameen Ne zan kwanta saboda akwai aikin da zanye gobe "

"Ohk .ama baza ka ce abince ba ?
    "I am not hungry kwai bacci naki ji"
Ohk
Blanket ta jawo ta lulube su kiss tayi masa a goshi bacci mai dadi yayi awon gaba da su .....

*Washe gari*
  Muhsin ya shirya tsab ko da ya fita Nadiya bata sani ba .breakfast ta kawo mashi ama ta tarar da baya nan.kiran shi tayi a waya ama bai daga ba .abun ya bata mamaki ta dawo falo tana jiran shi har kusan 1hours bai dawo ba .jin mota ta tsaya ya da tayi saurin tashi ta nufe bakin kofa ..
Muhsin Ni ya shigo .da saure ta karasa kusa da shi
"Hearth beat Ina kaji ni tunda safe haka?ko breakfsat baka ye ba kuma ka fita?na kira wayan ka baka daga ba I am so worry "

"Sorry my dear .naji yen wani abu Ni "
  "Ohk .ba kome ya wuce muje kaye breakfsat ko"

       Hanunshi taja ta bashi abince sai da ya koshe kallon Ta yayi
"Sanu da aiki.kinye girki mai dadi Don haka zan Baki kyauta "

   Hanunshi ya saka cikin arjihu key bata
"Kallon shi tayi wanan fa?

    "Gida ni na saye ma Aminu sanan wanan shine takardun gida.kinga sai ki shirya ki kai na Mama har gida ko"
Dagowa tayi Tana kallon shi da idanun ta da suka ye jaa
Tashi tayi ta rungume shi
"Nagode sosai Heath beat .basan da me zan gode maka ba "

Murmushi yayi "Ba Godiya a tsakanin mu .ki din ta dabance a Guna.abu daya zake ye man shine ki kullan me da kan ki .kinsan Ina da kishi ko?bana son inga wani yayi maki ko da kallon banza Bare ya kai ga jikin ki.ki kullan me da kan ki sosai"

Hawaye ni suka zuba a idon ta
"Ina na ace kasan abunda naki ye dana San.."

"Ki dai Na wanan kukan bana so ko kadan .ki tashi ki watsa ruwa kiji ki kai mata Kinsan an kusa fara buki .so ya kamata akai kayan daki ko"
    "Eh thank you so much I really love you "
Tashi tayi ta watsa ruwa ta fita
Bata tsaya ko Ina ba sai gidan Kanwar mamarta .key ta bata ba karamen dadi taji ya ba tayi ta zuba godeya
"Ama baki fada man sunan unguwar ba ?
Sai a lokacin ta tuna bata tambaye shi ba ..wayanta ta dauka ta tura masa messg
"Hearth beat baka gaya man sunan unguwar ba "
Murmushi yayi ya Gaya mata unguwar ...sukaji tare gidan yayi kyau sosai Daki ukku Ni ko wane da falo da toilet gidan yayi matukar kyau sosai...
        A hanyar ta ta koma ya beya shop don tayi ma Muhsin sayaya a ranta kuwa tace bazata sake aikata abunda tayi a baya ba ...tana cikin wanan tunanin mota Ta buge ta...

*share comment and follow me on my whatpad khadijaumarsdogarai*

*lipton girl* 💖

Matar Aure ce Where stories live. Discover now