11

0 0 0
                                    


Yau ta kama Friday a yau ne koma zaa daura auren Hafsah da abdoulfatah

Hafsah na zaune a dakinta domin gani ta ke kamar wasa wai auren ta zaayi domin kuwa Bbu wanda ya gayyata ta koma Hana a fadawa mutane a cewar ta sai ta dawo zaayi biki

Kiran fatima ne ya shigo ringing daya ta dauka
Hello amarya
Har kin bani dariya
Ah toh Karya nayi ba amaryar bace?
Nima dai bansani ba
Ai wlh da ina nan ko da kinga gayya duk Wanda nasan kinsani sai na gayyato
Shiyasa ma bakya nan ke ni fa ko na dawo ba lallai nayi wani abu
Wasa kike ai wallahi sai kinyi kin ma isa Chab
Ah kiji mun yarinya bikin ki ko nawa?
Oho dai yin event dole ne ki ma daina Wannan tunanin
Toh idan na gudu fah? Ba sai Ina nan zakuyi ba
Ai ko dake ko Bbu sai munyi fa gwara ma aljanun da suke kan ki su sauka, wai yau bazakiyi kwalliya bane
Zanyi me makeup don ma tazo ni ta ke jira
Koma shine kike waya dani iya tashi kije a gyara mana ke zan kira ki vid call Idan an gama naga matar abdoulfatah
Tukunna dai baaa daura ba
Hhhhhhhhh minute nawa ya rage ai kin dade da zama matarshi
Kinga Mama na kira na bari zan kira ki

Ajje wayar tayi ta fito
Haba Hafsha kinsan fa masu kwalliya sun zo kin koma barsu suna jira
Suna Ina?
Ki shiga parlor babanku suna ciki Aysha ma tana ciki
Kinga baki sun fara zuwa
Haba amma wai sai anyi taro
Ah ah bikin kaza akeyi da bazaayi taro ba ai dole yen uwana na zasu zo sai kace bikin marasa Gaskiya
Mama Maman na
Haka kawai ta ce ta shige ciki

Tsantsara mata kwalliya aka fari yi Aisha na gefen ta tana taya ta surutu
Misalin karfe 2 aka gama mata ita da Aisha
Kayan da zata sa Aisha ta dauko mata
Simple dress aka yi mata wanda ba ado sosai a jiki

Tsantsara mata kwalliya aka fari yi Aisha na gefen ta tana taya ta surutu Misalin karfe 2 aka gama mata ita da Aisha Kayan da zata sa Aisha ta dauko mata Simple dress aka yi mata wanda ba ado sosai a jiki

Oops! This image does not follow our content guidelines. To continue publishing, please remove it or upload a different image.

Aisha ce rike da hannunta har suka isa parlor baki dake waje Nan suka zauna tare hat zuwa karfe 3 dai dai lokacin Abdoulfatah ya iso Toh amarya na tafi ango ya iso 😂 ta fada Tana dariya Rike hannunta tayi Tana fadin danAllah karki tafi Ah ah ki j...

Oops! This image does not follow our content guidelines. To continue publishing, please remove it or upload a different image.


Aisha ce rike da hannunta har suka isa parlor baki dake waje
Nan suka zauna tare hat zuwa karfe 3 dai dai lokacin Abdoulfatah ya iso
Toh amarya na tafi ango ya iso 😂 ta fada Tana dariya
Rike hannunta tayi Tana fadin danAllah karki tafi
Ah ah ki ji mun yarinya
Kwace hannun ta tayi ta fita

Assalamu alaikum
Wa alaikum salam
Kanshi turaren ta ne ya bugi hancin sa
Lumshe ido yayi sanna ya karsa kusa da kujerar da ta ke ya zauna

Ina wuni ta fa da batare da ta dago ba
Amsawa yayi cike da anashuwa yana fadin Allah na gode ma da ka mallakamun hafsah a matsayin mata
Bazan iya fada miki iya adadin lokacin da na dade Ian jiran wannan ranar tazo ha hafsah bansan ta ya zan nuna miki irin farinci cikin da nake ciki ba sai dai Allah ne kadai yasan zuciyata Allah ya bani ikon zama miji nagari a gareki kema koma Allah ya bai ikon zama mata tagari a gareni Allah ya bamu zaman lafiya ne dorewa tattare da fadinciki

Ameen Ameen
Abunda ta iya furtawa knn batare da dago ba
Toh bazaa bude mun fuskata nagani ba?
Ko sai na bude da kaina
Jin haka yasa ta saurin budewa

Tabarakallah MashaAllah!
Wa ya miki kwalliyar nan
Wata ce
Amma kuwa ta iya gaskiya kinyi kyau sosai
Thank you! Ta fada tare da murmushi
Uhmm Ina Munira ?
Tana gida yanxu haka nasan suna jira na
I think kaje gida yanxu koh?
Eh dama zuwa nayi mu fara gaisawa kafin na wuce tunda na ganki kinga yanxu sai na tafi

Tashi yayi ita ma haka suka nufi hanyar waje
Toh yanxu koma sai yaushe?
Uhmm nima bansani ba
Yaushe zaki koma school?

Next three days in sha Allah
Toh Allah ya kaimu is there anything you need?
No ta fada tare da nodding kanta
Oky if you say so!

Sai da ya fita sannan ta koma ta zauna
Ta kasa gane farinciki take yi ko akasin haka me yake damunta?
Tun daxu ta ke faduwar gaba amma bata san dalili ba
Guda tajiyo daga waje jin sautin na kusanto parlor da take ya tabbatar mata nan zaa shigo

Su khadija ne school friends dinta su 10 suka shigo parlor Malisha na guda

Amarya amarya amarsu ta ango
Amarya an sha kanshi matar Abdoulfatah
Allahumma barikh fee!

Kunga daga zuwanku kaina zai fara ciwo
Kinganki idan Baki mana shiru ba oh tun daga yanxu Zaki fara knn ko dai ko dai
Dama ya ce muka ga ya fita ai toh obviously
Bazaki taba canza wa ba
Amam wai biki ba gayyata baki fadawa kowa ba
Bazaku gane ba abunne duk cikin sauri ya faru as you can see Nima ba wani shiri nayi ba

Hmm ke dai ki kare kanki amma ki sani sai fa kinyi mana event ko Kina so ko bakya so
Wannan fada ma bata baki ne ai itama ta sani
Naji amma sia na dawo daga school
Au wai Baki gama ba?
Hutu fa tazo tare muka dawo
Ahhh

Mrs Abdoulfatah ko dai shine ya kira kike ta murmushi ne ?
You guys stop teasing me Haba
Aha kiji fa ke wa kaiki tsokana ai dole muyi ah yanxu muka fara
Toh sia na tashi na baku guri
Ah kije ina? Ai kafar mu kafarki Idan kinga mu barki toh dare ne yayi ko ango ne yazo

.........

Alhamdulillah Alhamdulillah bazan iya dfada ma irin farincikin da nake ba Abdoulfatah Allah ne kadai yasan dadewar da nayi Ina burin ganin auren ka sai gashi koma zan gani Alhamdulillah Allah shine abun godiya Allah ya baku zaman lafiya da zuria dayyiba
Duk da nasan halinka amma ina so ka zama me hakuri ka koma zama me tausayi a gare ta ba sai na fada ma ba kasan Hafsah yarinya ce Abubuwa dayawa bata sani ba sai Kai zaka nuna mata
Ka rike ta amana ka rike ta tsakanin ka da Allah Idan ka zalunce ta Allah zai saka mata ka koma tuna kai ma ka haifa abunda ka yiwa dan wani zaa yiwa naka
Sanna koma kar kayi tunanin zaka ganta da dabi u kamar na marigayiya hafsah dole sai ka samu banbanci domin ko yen biyu basa Hali daya sai dai koma ita ma ina mata kyakyawan fatan zama mace ta gari kamar me sunanta zan koma Kara fada ma ka yi hakuri ka koma zana ne tausayi ba dogon bayani zan ma ba nasan duk wani abunda zan fada ma ka sani Allah ya baku zaman lafiya ne dorewa Allah ya miki albarka!

Ameen Momma Nagode sosai
Munira na cikin dakinta tun daxu ta ke jiranka tace wai yau zaka kawo mata sabuwar Mommy !
Tashi yayi yana dariya
Munira knn ta bi ta ishe ni da sabuwar mommy nata dinnan
Ah toh kaga laifin ta ai ko kai ne haka zaka yi yadda hafsah ta damu da ita haka ai dole.....
Momma da Munira da hafsah zaku hade mun kai
Ah ai kadan ma kagani sai ta shigo cikin gidan tukunnan Ian Jin ma ta gaji da jira tayi bacci...

Hafsah

Comment like & share

You've reached the end of published parts.

⏰ Last updated: Oct 31, 2023 ⏰

Add this story to your Library to get notified about new parts!

Hafsah Where stories live. Discover now