65

1.4K 33 0
                                    

💗💗💗💗💗💗
SAI KA AURENI DOLE
      💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗

             ~NA~

*AYSHA  A BAGUDO*

~DEDICATED TO~
HAUWA A USMAN
      JIDDARH

YA-MALIK

THE SOVEREIGN LORD

page 65

"wayyohlly allah nashiga uku nah ammi ce, "ammi ce fa tashigo sai da nace ka barni ka barni ,kaki gashi nan ni yanzu kaja min tashin hankali tanakarasa fadar kawai ta rushe masa da wani marayan  kuka tana kokarin barin jikinsa .....

shi kuwa shr yayi yana kallonta yana tunani , zufa ne ke karyo masa a dukkanin ilahiri jikinsa, duk da sanyi AC dake aiki dakin, gbdy hannayensa rawa suke so yake yayi mata mgn amman  ya kasa,dan  bama zai iya ba ko yace zaiyi maganar muryarsa bazata fito ba, ahalin rudun dayake ciki.

dan hk ya kamo lip's dinsa na kasa yayita sotsa yana kallonta tana rizgar kukanta, tana goge hawaye tana kiran" Abdul kaja min abin kunya agurin ammi.

karfin halin sanyawa jikinsa jarumata yayi tare da tsaida zuciyarsa guri daya, shi fa bai ga wani abu kunya da yayi ba, halal dinsa ya nema to meye km abun tashin hankali.

da kyar yasamu muryarsa ta fito a kasalance "ke ..dan Allah dan annabi kiyiwa mutane shiru, kin wani cika min kunne da kukan iska kmr wad'anda sukayi abin kunya.

" duk wa ya jawo wannan tashin hankali?

"da kin amince mun koma gidanmu na tabbatar da duk hk bata faru ba," ni wallahi dama ganinmu tai muna sex da sai nafi jin dadi ,akan wannan ganin data mana ta hk ne  zata gane daga ni har ke muna son juna km muna bukace da junanmu  yakarasa mgnr yana lumshe mata mayattun idanunsa tare da cizan lip's dinsa na kasa ,tsananta kukanta yasa ya ware idanunsa tar cikin nata yana kallonta tare da  hadiye miyon daya ji ya tsaya masa amakoshi. "wai meye hk ne kina neman dagula min lisafi, kina sona ina so...

da sauri ta katse shi cikin muryarta kuka tace "kai ne dai ke sona  amman ni tuni na daina sonka, ballanatana naji ina son kayi wani abu dani.
ya tsurawa surar jikinta  idanunsa yana kare mata kallon tsab, duk da dakin bai wani wadatu da haske ba, amman hkn bai hanashi  jifan da wani matsayacin kallo ,tare da karyata maganarta.

wannan kallon dayake jifanta dashi   yasa take kirjinta yashiga  bugawa , zuciyarta ta dinga   motsi tana amsawa daf daf!! hankalinta yatashi matuka ,tasoma fargaban abinda kallonsa yake nufi ...

tsoro ne ya fara dawainiyya da ruhinta, tasoma ja da baya zata sauko daga kan gadon zaraf taji ya riko tafin hanunta cikin nasa tare da fixgota zuwa jikinsa da karfi ya hadeta da kirjinsa ,ai yana jin diran nonuwanta bisa kirjinsa  take jikinsa ya sake daukar  rawa muryarsa a dakile "ina zaki gudu kije?

" gara ki kasance tare dani zai fi miki sauki da kwancyayar hankali yakarasa mgnr yana lumshe mata mayattun idanunsahade da goga mata gemunsa a kirjinta taji wani irin yarrrr taji ajikinta ,zuciyarta tacigabaga da harbawa da sauri sauri jin ya dara bakinsa kan nipple dinta yana tsotsa ..

muryarta raunane tace "ni ni gidan zan bari gbdy  bazan iya zama acikin gidan nan ba ,bansan da wani ido zan kalli ammi ba ,takarasa mgnr tana zubda wasu zafafan hawaye....

"shiiii ya dauke  bakinsa  kan nipple dinta ya meida kan lip's dinta yana wasa dasu tsawon second 3 sannan taji sautin muryarsa cikin rudani "kukan ya isa hk ,,kowace tayi abun kunya bazata zauna tana kuka hk ba balleki da aikin lada kikeyi, "koda yake  naki kukan har da jin dadi da sangarta, ya gangara da bakinsa daidai kunenta yarinya  kema fa kinji dadi yau, dan sai kiyi wankar tsarki, karki tsaya wani kwana kwana ta zumburo masa karamin bakinta muryarta a shagwabe tace "ni ni fa ban ji ko..

SAI KA AURENI DOLEWhere stories live. Discover now