74

897 30 0
                                    

💗💗💗💗💗💗
SAI KA AURENI DOLE
      💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗

             ~NA~

*AYSHA  A BAGUDO*

~DEDICATED TO~
HAUWA A USMAN
      JIDDARH

YA GAFFAR

THE MOST FORGIVING


page 74

.........bayan an d'aura  aure da yamma sai ga dalla dallan motoci guda biyu  ango ak ya damakawa Amaryarsa amatsayin kyautar sake ban hakuri da kwantar  mata hankali, wayyo Allah murna da farinciki gurin zeey kamar me, hjy kaka ma tayi murna sosai kusan har tafi zeey jin dadin wannan kyautar ta dinga kasawa ak albarka "haba ko kai  fa d'an nan sai yanzu ka dawo kan hanya " meya fi wannan abu dadi arayuwa Allah dai ya kad'e fitina a tsakaninku yabaku zaman lafiya da zuria dayyaba , da daddare a cikin motar aka kai zeey gidanta.

bayan yan tsirarrun mutanen da suka amarya sun watse ak ya sako kafasar daya cikin parlour'n ya ji wani irin sanyayyiyen  kamshi ya buge hancinsa wanda ya haddasa masa jin  faduwar gaba from know where ya dafe kirjinsa da hannunsa daya yana jin yadda bugun zuciyarsa ke karuwa kamar ya juya ya koma yaji an shiga ingizashi . ahankali cike da sanyin jiki  yakarasa sanyo gangar jikinsa gbdy yashigo cikin parlour'n sosai, bai ganta  ba, dan haka ya nufi dakinta inda  yafi tinanin zai ganta jikinsa a sanyaye  ya turo kofar d'akin yashiga bakinsa d'auke da sallama wani kamshi ne na musamman ya doki hancinsa wanda yasashi sauke  naunayen ajiyar zuciya ahankali yasoma daga kafafunsa zuwa inda take zaune tana rike da waya byn ta amsa sallamar da yayi aciki sannan ta d'ago idanunta  ta tsura masa  tana kallonsa yayi maseefar tafiya da imaninta .
   sanye yake cikin wani  hadadden fari
yadi fari 'kal wanda ya bayyana farar singlet dinsa ,daga sama kad'an kuma mutun zai iya hango halitar kirjinsa tare kwantace sumar gashin dake kwance a kirjinsa idanunta ta runtse da karfi tana jin kamar ta fexgoshi gareta ta rungumeshi tasoma aika masa da zafafan wasanni , amman ta dauke kanta daga garesa  tayi kamar bata san da tsayuwarsa agurin ba .

   cikin rawar jiki ya matsota hade da kamo tafukan hannuta cikin nasa yashiga murzawa  tare da janyota sosai zuwa jikinsa "kiyi hkr my zeey nabarki ke kad'ai musty nayita jira ya rakoni shiyasa na 'bata lokaci.

da kyar ta iya bude bakinta tace "yanzu ina musty din yake?

"yana gida nabarshi tare da eiman cewa yayi ba zaizo ba wai naci amanar su...

a tsawa tace "dakata dan Allah malam karka soma kuskuren furta wannan banza sunan anan,kasani  wannan sunan yazama tarihi agurinka ko wani kaji yayi maka zance sunan ka saubata min shi ,sannan kuma daya ce bazai zo ba sai akayi me?
"sabon ango ne kai dazakace  sai wani ya rakoka ,ina ga da ala'mun musty baya son zamana tare kai takarasa mgnr tana jan tsaki .

"no no karki ce haka my zeey  yana so mana shi har ya isa yace baya son zamammun tare, ai dole yaso duk wani abinda nake so matsawar yana son zaman lafiya dani ya fadi haka ya Zarce da shinshinata yana shashfa sansar jikinta take yasoma saukar mata da kasala ajiki,ta dan zame d'aga jikinsa tana duban yadda  jikinsa ke rawa har tsuma yake  tana yatsina fuska tace "ni dai if possible ka yanke halakarka da musty banason shi cikin lamarinka...

"angama my zeey duk abinda kika ce shi za'a yi idan cewa kikayi na kasheshi ma zan aikata,  da saurin ta zaro ido waje kisa fa kace?

ya daga mata kai ala'mun eh akanki babu abinda bazan iya yi ba "lallai wani aikin sai amale ,na jinjinawa aikin boka na kan dutse waye zai iya irin wannan aikin da zai meida abdulkabir tamkar bawa ?
tayi kanta tmbyr tana kallonsa ..
"sai shi ifrit shugaban bokaye da aljanu tabawa kanta amsa , janyota jikinsa yayi sosai yashiga aika mata da zafafan wasanninsa masu rikita lisafi take itama ta biye masa suka shiga ruda juna tmkr zasu cinye junansu ,daga karshe ta fixge jikinta daga gareshi "plz don't  don't do this to me mikewa  tsaye tayi tana dubansa ita sam bata shirya bashi kanta a halin yanzu ba tafison sai ta bautar dashi iya bauta sannan tabashi ,tabe baki tayi tana kallonsa yana rokonta kana tace "ka dai rokona kaje kayi wanka ka dawo.

SAI KA AURENI DOLEWhere stories live. Discover now