78

1K 32 4
                                    

💗💗💗💗💗💗
SAI KA AURENI DOLE
      💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗

             ~NA~

*AYSHA  A BAGUDO*

~DEDICATED TO~
HAUWA A USMAN
      JIDDARH

YA ALIM

THE ALL KNOWING

page 78

........take 'kwal'kwaluwar zeey tashiga caji na neman mafita, dan dole tasan abunyi kafin wannan tsinanniyar yarinyar ta nemi karya mata ayyukan da ita kad'ai tasan bakar wahala datasha kafin tasamu cima biyan bukata, gashin tun bata kai ga cima burinta ba abubuwa  na neman tabarbarewa rayuwarta.

a matukar fusace zeey tace "dan kutumar ubanki kika sake cewa nayiwa my life wani abu sai gidan nan  yayi miki zafin da baki ta'ba tsammanin ba arayuwarki , hatta ita wace da kike takamata da ita bazata iya sawa abaki farinciki  ba "shegiya tsinanniyar yar gaba da fatiha kowa yasan uwarki a yawon ta zubur ta samu c.....

"Kutumar ubanki dai   wannan da'aka kashe a gurin yawon hawan dare su'ad ta katseta ta hanyar fada mata hk tana huci , dan taji zafin zagin da zeey tayi mata sosai abun ya ta'ba mata zuciya , sai dai  bakai  wanda tayiwa zeey ba ,dan nata zagin yayi mugun ta'ba  zuciyar zeey .
inda take jikin zeey yayi mugun mutuwa tashiga kirrma tana  kallon su'ad a firgice gabanta na wani irin harbawa tashiga mamakin yadda akayi su'ad tasamun wannan tsohon labarin ,wani irin kallo takewa su'ad din har sanda taga ta kamo hannun ak ta kaishi kan kujrear 3 siter  ta zaunar dashi sannan ta sake dawowa ta tsaya gabanta  tana karewa zeey kallon tsab "ok kina mamakin yadda akayi nasan abinda wancan tsohon ya aikata arayuwarsa kafin ya mutu gurin hawan dare?

", nagodewa Allah da har yau babu wanda zai kawo  aibun mahaifina baya ga kaddarar samuwata  dayayi arayuwarsa ,"mahaifinki kuwa mashayin giya ne kowa yasani idan yasha har sai an tsamo shi cikin quarter ,mahaifinki dan fashi da makamin ne babu wanda bai san marigayi alhaji   suwidi  d'an fashi da makami bane acikin agege sannan  kuma mashayin giya ne" mahaifina fa?

"kije ki tambayi  full history dinsa kizo kibani labari  mahaifina , karyarki yarinya kice ga aibunsa bayan samuwata dayayi, har ke me abun  zaki iri iri zaki tsaya kina zagin mutane a zuwan ke bakida abun zagi ,wawiya kawai wallahi kin dai yi hasarar rayuwa aje ayita rokarwa tsoho istigifari agurin Allah tana gama fadar hk ta juya zata koma gurin ak dake zaune ya dawo tamkar mutu mutumi  yana kallonsu gbdy yarasa me zai musu.

sautin muryar zeey ce ta doki cikin kunnen su'ad inda take  cewa " dan ubanki ni zaki tsaya kina gayawa maganganu son ranki tsinanniyar boura mara asal..wani irin juyowa su'ad tayi ta dawo har gabanta ta tsaya tana haki wanda yasa zeey yin baya kad'an kirjinta na wani irin Mahaukacin bugu  wani irin kallon kaskanci da wulakacin  su'ad ke aika mata dashi sai data gama kallota sama da kasa a wulakance kana tace "idan kika sake furta wata kalma anan zaki sha mamakina, zagi  da  magangun kuma anyi, angaya miki yar rainin wayo kije kiyi duk uwar da zakiyi, kalmar boura kuma ai kece boura acikin gidan nan "dan kece akeyiwa soyayyar bad'ine ,ni kuma akewa soyayyar zahiri," just stop what you are doing on him and see what is going to happen,wallahi sai sai kin zama tarihi acikin gidan nan mara imani kawai may raba tsakanin masoya Inshaallahu sai kinga karshenki mutuwar wulakacin zakiyi da yarda Allah ..

a fusace zeey ta juya tayi cikin d'akinta tana huci zariya tashigayi a d'akin ta kai gwaro ta kai mari tana tinanin Yadda zatayi da su'ad, "ki kasheta kawai ki huta ,zuciyarta tabata wannan shawarar, "no no karki soma idan kikayi haka zaki  shiga uku gurin ammi ta fadi hkn a bayyane tana dafe goshinta tacigaba da zagaye dakin .

ita kuma su'ad  dawowa  tayi gurin ak ta zube jikin  tare da hade bakinsu guri daya tayi saurin kamo laulausar harshensa tashiga sucking dinsa tana shashshfa ilahirin jikinsa gbdy jiyayi  iya hakan ba isarsa zaiyi ba sai kawai ya dauketa sama zai nufi d'akinsa   sosai hankalinta ya d'an tashi, dan batasan makircin da zeey tashiga d!akin shiyawa  ba ta fara kokarin kwacewa amman sam ta kasa karfinsu ba daya ba ga kuma karfin sha'awa akunnensa tashiga rad'a masa "plz hrt beat karkani d'anki zeey zata kasheni cak ya tsaya yakasa daga kafafunsa "ko kana son zeey tasheni ni ?

SAI KA AURENI DOLEWhere stories live. Discover now