11-12

127 6 0
                                    

🌳🌳🌳🌳🌳🌳
        🌳🌳
*GྂUྂDྂUྂ Aྂ JྂEྂJྂIྂ*
🌳🌳🌳🌳🌳🌳
           🌳🌳

*₴тояу щяїттёи Ьу*

*ᏃᎯᏂᖇᎯ ᎯᏰᎴᏌl{mᏫm ᎯᏂlᎯᏁ}*

*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
'''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}'''

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

Short story✍🏻

بسم ا لله لر حمن لر حيم

😂😂gsky shiyasa nake sonki my cwty surayyah duk masoya book din🌳gudu ajeji🌳Ku hado kudi Ku saimin waya domin abban ahlan yace baxai siya yanzu ba 😂

My dear khadija journalist miss u

Wannan page din Ku ne my fans ina sonku ina kaunar Ku ina ganin comments kuma inajin dadi kucigaba da comments ni kuma zan cigaba da karban aron phone😂domin muku typing ko kadan ne

Kuyi manager da wannan

🅿_1⃣1⃣➡1⃣2⃣

Ta kai kusan awa uku rungume da khalifa amma har zuwa yanzu baya motsi waige2 ta hauyi ko zataga wani halitta amma shuru

Tashi tayi taimama ta tada sallah adduah sosae tayi sannan ta koma ta daura khalifa bisa cinyarta ta rufe ido can zuwa anjima taji ana taba khalifa da sauri ta bude ido wani mutum tagani da kayan maharba murmushi yamata
Tambyarsa tafarayi waye kai? Amma ko amsa bai bataba kan khalifa yayi yafara kokarin cire masa bullet din dake jikinsa

Bayan ya cire masa ne
Ya dauko wata garin magani acikin jakarsa ta fata ya barbadawa khalifa awajen Harbin da kuma inda maciji ya saresa

Yana gamawa yatashi yadauki jakarsa ya hau tafiya gdy safreena ta hau masa gamida tmbyarsa wayeshi amma ko uhumm bai cemata ba saida yadanyi nisa kafin ya juyo yamata murmushi gamida jefo mata wata kullin magani zuwa tayi ta durqusa ta dauka kafin ta taso bata gansa ba yabace bat

Duk yawan mutanen black snake babu Wanda ya koma gida araye

Dauda

Hankalinsa ba karamin tashi yayi ba babu mutanen black snake babu labarinsu gashi jejin ba network gabaki daya ransa abace yake

Har dare khalifa bai farka ba tsoro ne Yakama safreena sai adduah take domin wannan sabon jeji cike yake da duhu gashi babu motsin wani bil adam

Adduah take idan sun mutu Allah yasa karshen wahalarsu kenn ajejin nan har zuwa yanzu khalifa yana kwance akan cinyarta rungumesa tayi ta kwanta akan qirjinsa

Wani ikon Allah Bacci ne mai nauyin gske ya kwashe safreena bata farka ba saida taji wata zabebbiyar zafin rana tukunna ta bude ido

Mamaki ta hauyi lallai Allah shike kare bawansa daga dukkan sharri idan Allah yakare bawansa babu wani mahalukin daya isa ya cutar dashi
Hamdalah tayiwa ubangiji sannan tafara kokarin daga khalifa daga jikinta motsi yafarayi gamida bude idonsa ahankali ahankali yana ambaton sunan ubangiji yana miqewa zaune

Wani dadi ne ya rufe safreena ta hau kiransa da wata sabuwar sunan da batasan lkcn da yafito daga bakinta ba wato (MY HERO) kiransa take tana dry hadi da kukan farinciki harda sujjadar shukur tayiwa ubangijin talikai

Khalifa kallonta yayi gamida sakar mata murmushi Wanda saida
Taji tsikar jikinta yatashi tayi saurin kauda fuskanta gefe tana masa sannu
Jinginuwa yayi da bishiyar dake kusa dashi

Sun kuyar da kanta kasa tayi wani tausayin khalifa ne yakamata duk halin da khalifa yashiga a yanzu duk adalilinta ne batasan lkcn da wasu zafafan hawaye suka zubo mata ba data tuna irin kalar rashin kunyar da tayi masa

Lallai kam rayuwa kenan Wanda kake kallo ba kowa bane ko kuma kake masa kallon banza hakika wata rana shi zai maka rana hakika khalifa yacika jarumin uban maza gagara kasa hakika khalifa namijin duniya ne idan har Allah ya ara musu rayuwa mai dadi nan gaba bayan sun gama gudu ajeji tofa saita....

Bata karasa ba taji muryansa nace mata kukan me kikeyi kuma bana CE miki banaso nakara ganin ko da digon hawayenki ba yayi mgnr yana mai hade giran sama Dana kasa

Kukan sosae tasaki tace yaya khalifa inason nazama mutumiyar kirki inason inzama yarinya kamila mai natsu

Shuru yayi yana kallonta kafin yace duk abinda kika lissafa kina dashi

Mace tagari CE ke

Murmushi tayi tace da gske ya jinjina mata kai

Kuyi manager da wannan plss

Luv u oll

Comments

An

Share

GUDU A JEJIWhere stories live. Discover now