29-30

127 7 0
                                    

🌳🌳🌳🌳🌳🌳
        🌳🌳
*GྂUྂDྂUྂ Aྂ JྂEྂJྂIྂ*
🌳🌳🌳🌳🌳🌳
           🌳🌳

*₴тояу щяїттёи Ьу*

*ᏃᎯᏂᖇᎯ ᎯᏰᎴᏌl{mᏫm ᎯᏂlᎯᏁ}*

*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
'''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}'''

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

dєdícαtєd tσ
fírdαuѕч huѕѕαín nαncч nαjí ddín cσmmєntѕ dínkí
ummín íhѕαn
nαfєєѕαt
ummu вílαl
nαjlqt
mєєrєrh
dєѕtínч wíll nєvєr chαngє
mmn ѕαjjαd
αíѕhα
αíѕhα.

---------------------------
wlh чαu tчpíng nαkє чαnα gσgєwα dαn hαkα nαgαjí wlh😩

Short story✍🏻

بسم ا لله لر حمن لر حيم

🅿-2⃣9⃣➡3⃣0⃣

Ko da washe gari dasu dady bashir suka iso saeed ya dauki mahaifinsa suka wuce gida
Sosae dadyn nabeel ya yaba da khalifa
DA kuma hnklnsa da nutsuwarsa

*******

Dad ne ya tara su mami akan mgnr auren nabeel da madina yace sun yanke nanda wata hudu masu zuwa sosae mami taji dadi kuma tayi musu fatan Alkhairi tare da sa musu Albarka

Dad yayi gyara murya yace wani hanzari ba gudu ba sameer shekarun ka sun kai ace yanzu kana da  ƴaƴa ba  mata ba inaso zan hadaka aure da ihsan ƴar gidan alh bashir idan yaso ayi lkc daya kawai na huta

Cikin faduwar gaba sameer yace kayimin afuwa dad tunda kake bani umarni ban taba musa maka ba amma dan Allah dad kayi hkr NAJMA nake so ba IHSAN ba

Wani kallo dad yayiwa sameer yace me kace ?

Mami tace zancan banza kenn NAJMA kuma ?

Dad ya dagawa mami hannu alamun ta dakata yace sameer najma fa kace ?

Saida ya saci kallon safreena wanda tayi mutuwar zaune tun lkcn daya furta cewa ita yakeso harda madina itama da take kallonsa cike da mamaki ko da yake ma itakam ta juma da gano hakan

Eh dad ita nakeso dan Allah dad ka aure min ita plss wlh ina mugun ƙaunarta

Shuru dad yayi domin tunda suke da sameer
mgn makamarciyar haka bata taba shiga tsakaninsu ba kuma bai taba yi masa musu ba shiyasa yayi ma ɗan nasa uzuri yau

Mami ce cikin kiɗima tace alh kayi mgn mn kayi shuru naga alama.sameer yana neman zaucewa

Dad yace ya isa haka ya kamata aduba lamarin gsky

Mami tace tayaya za aduba bayan ba musan wacece najma ba kaddara yanzu mu aure mata sameer idan akazo tunaninta yadawo kuma fa sannan ma duk ba wannan ba idan tunaninta yadawo tana da aure sai yayi yaya kenn ?
Yanda yake cewa yana sonta
Dan Allah alh ka duba zance na
Kasan dai haramun ne AURE AKAN AURE 

Sameer ne yayi mgn da muryan sa adashe sbd tashin hankali yace mamina inaji ajiki na najma bata da aure
Dan Allah mami ki taimaki rayuwar ɗanki Allah inasonta tun ranar dana ganta naji sonta ya ɗarsu a zuciyata

Jikin mami ne yayi sanyi ganin lkc daya yanda ɗan nata ya canza jijiyoyin wuyarsa harsun tashi

Tace to naji amma dai abi haqqin yarinya a tambye ta tukunna

Dad ya kalli safreena yace my daughter kina son SAMEER ?
wani wawan faduwar gaba taji gabaki daya jitake kamar babu rai atare da ita
DA mugun gudu ta tashi tayi hanyar dakinsu tana kuka da sauri sameer shima yatashi yabi bayanta madina ma tashi tayi jiki asanyaye

GUDU A JEJIWhere stories live. Discover now