13-14

132 5 0
                                    

🌳🌳🌳🌳🌳🌳
        🌳🌳
*GྂUྂDྂUྂ Aྂ JྂEྂJྂIྂ*
🌳🌳🌳🌳🌳🌳
           🌳🌳

*₴тояу щяїттёи Ьу*

*ᏃᎯᏂᖇᎯ ᎯᏰᎴᏌl{mᏫm ᎯᏂlᎯᏁ}*

*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
'''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}'''

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

Ina tayaki murnan kammala shahararren book din ki  (ummu nashma ) wato nasmah ko nasirah Allah yasa kinfara sabo asaa❤

Short story✍🏻

بسم ا لله لر حمن لر حيم

🅿_1⃣3⃣➡1⃣4⃣

Zata karayin wata mgn yace kitashi muyi sallah mubar nan wajan Dan zama anan akwai hatsari

Ba musu ta tashi taimama sukayi sakamakon rashin ruwa awajan

Bayan sun idar da sallan ne khalifa yatashi yafara tafiya tana binsa abaya
Tunowa tayi da maganin da maharbin nan yabata ta juya ta koma da gudu khalifa yana tmbyarta ina  kuma zataje batako kulasa ba saida ta dauko maganin tadawo tace maharbin nan dana fada maka jiya shiya bani wannan maganin tafada tana nuna masa karba yayi ya kalla kafin yasake miqa mata

Suka hau tafiya  har yamma khalifa daurewa kawai yakeyi amma shi kadai yasan abinda yake damunsa gabaki daya sunji jiki ga bakinsu yayi fari fat alamun yunwa da qishin ruwa

Suna cikin tafiya safreena ta hango wata yar karaman bukka tsalle tayi tace yaya khalifa kalli wata bukka acan da kyar khalifa ya iya daga kai ya kalla murmushi yayi yace to mu kuma mai zamuyi da bukka tace zama mana

Wata yar' karaman hanya tagani tace laah yaya khalifa kalli wata yar' karaman hanya a can wajan muje mugani gudu tasa da niyyar bin hanya da sauri khalifa ya cafko hannunta yace ki natsu
Domin wannan jeji naga kamar akwai hatsiri dole mubi asannu bayansa ta koma shi yayi gaba

Suna fita sukaga wata yar karaman rafi ihu safreena tayi Wanda saida khalifa ya tsorata harara ya galla mata Wanda saida taji gabanta yafadi nan ta natsu gamida sun kuyar da kanta kasa

Rafin suka leka Wanda cike yake da albarkatun kifaye murna sosae khalifa ya hauyi yayinda fuskansa dauke da kyakkyawar murmushi

Ruwa suka hau sha kamar ba gobe
Bayan sunsha sukayi alwala suka gabatar da sallar azhar da la'asar

Da hannu khalifa ya hau kama kifi saida yakama manya2 guda 6 safreena bude baki tayi tana kallonsa tace to yanzu yaya khalifa taya zamu ci

Murmushi yamata batare da yayi magana ba ya gyara kifin ya wanke duk tana zaune tana kallonsa
Harya gama

Tashi yayi ya hau tafiya tana binsa abaya wajan wannan bukkan sukaje

Khalifa ya hado kirare ya dauki dutse yan daidai guda 2 duk abinda yakeyi safreena ta zuba masa ido tana kallonsa
Qyatta dutsen yayi saiga wuta yakama da sauri safreena ta tashi zata gudu dry khalifa ya hauyi yana cewa ina kuma zakije ?

Ido take zarewa tace dama yaya khalifa ka iya magic ne ? Magic kuma safreena meyasa kikace haka ?

Turo baki tayi cikeda shagwaba tace to ba gashi ka kunna dutse yakama da wuta ba

Kallonta yayi yace shagwaba yana miki kyau idan kikayi har burgeni kikeyi

Sannan wannan ba magic bane dabara CE ta yan'kauye Dan baki taso a kauye bane kuma baki taba zuwa ba shiyasa

GUDU A JEJIWhere stories live. Discover now