26-27-28

116 6 0
                                    

🌳
🌳🌳🌳🌳🌳
        🌳🌳
*GྂUྂDྂUྂ Aྂ JྂEྂJྂIྂ*
🌳🌳🌳🌳🌳🌳
           🌳🌳

*₴тояу щяїттёи Ьу*

*ᏃᎯᏂᖇᎯ ᎯᏰᎴᏌl{mᏫm ᎯᏂlᎯᏁ}*

*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
'''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}'''

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

Short story✍🏻

(Doter surayyah dan ango ALLAH yabawa mom dinmu lpy fans asa mom a adduah)

بسم ا لله لر حمن لر حيم

🅿-2⃣6⃣➡2⃣7⃣➡2⃣8⃣

Bayan ta kai masa ta dawo suka cigaba da aiki a kitchen suna taya mami girki har akayi sallarh magriba kafin suka gama gabaki daya safreena tagaji anya ita ta taba aikin girki kuwa ta tambayi kanta ?
To ma banda abina wazai bani amsa mtsww

Haka dai suka wuce bedroom itada madina suna shiga madina ta zube a bed gamida cewa wash Allah na nagaji wlh sis

Murmushi safreena tayi tace ahh ahakan kuma zamu kaiki gidan yaya nabeel din ɗan wannan aikin shine kike cewa kin gaji ?

Murmushin farin ciki madina tayi dan tanajin nishadi idan aka kira sunan abincin ruhinta wato nabeel

Sis najma kinsan wani abu kuwa ?

Aa saikin fadamin

Wlh ina mugun qaunar nabeel har jinake kamar bazan iya rayuwa batare dashi ba

Riqe baki safreena tayi tana kallon madina tace tab lallai kam kinyi nisa wannan so haka gashi nikam bansan shi ba ko pic dinsa baki taba nunamin ba

Hararan wasa madina tayiwa safreena tace kajiki fa sai kace kina zama muyi wata hiran arziƙi bayan wani lkcn ma nizan tamiki magana amma kimin banza ta fada tana murguda baki

Dry safreena tayi ta zauna kusa da ita
Ta rungumo kafadarta tace haba madinatuna wlh ba haka bane a condition din DA nake ciki na rashin sanin wacece ni na tabbata idan kece haka zaki zama kamarni

Karki manta bansan sunana ba bansan daga ina nake ba bansan wani nawa ba kullum inaso na tuno ko da abu daya ne tak agame  da rayuwata amma dana fara hakan sainaji kaina yanamin barazanar tarwatsewa dole nake hakura

Kuma a yanda kuka riqeni da kunya nace wa mami inaso atayani neman ahalina to barin ma kuma yaya sameer da kullum yake dawainiya dani hakan sainaga kamar nayi muku butulci ne

Amma insha Allah daga yau nayi miki alkawari zan sake  daku zan zauna daku amma zan cigaba da addua Allah ya bayyana min wacece ni
Ta karashe mgnr da kuka mai ban tausayi wanda baya fitar da sauti sosae

Sosae madina taji tausayin safreena tanason tayata kukan amma bataso taƙara karya mata zuciya dan haka ta daure ta hau bata baki har tasamu  tadanyi shuru kafin ta miqe tace bari na watsa ruwa kafin nayi sallah dan wlh jikina  kamshin abinci yakeyi

Madina tace nima haka kiyi ki fito sai nima na shiga na watsa ko kuma bari naje nayi a dayan dakin ta fada tana miqewa  ta fice
Safreena kuma tashiga bathroom din dakin domin tayi fresh up

Su dad basu iso ba sai bayan sallar isha kafin suka iso  sallama sukayi acikin babbar parlorn dad da sauri sameer dake tsaye yakaraso gabansu gamida durqusawa yana gaida iyayensa

Dagosa dady bashir yayi ya rungumesa cikin wasa da dry yace ah my son kafa qara girma kodai idona ne
Shima dryn yakeyi batare da yayi magana ba dady abdulsalam yace ai wlh aure zamuyi musu karsu tsufa batare da sun ajjiye mana jikoki ba wata kilama aciki jikokin ma samu wanda zamuyi  ƙari dasu

GUDU A JEJIWhere stories live. Discover now