21-22-23

137 7 0
                                    

🌳🌳
        🌳🌳
*GྂUྂDྂUྂ Aྂ JྂEྂJྂIྂ*
🌳🌳🌳🌳🌳🌳
           🌳🌳

*₴тояу щяїттёи Ьу*

*ᏃᎯᏂᖇᎯ ᎯᏰᎴᏌl{mᏫm ᎯᏂlᎯᏁ}*

*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
'''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}'''

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

Short story✍🏻

yaυ wannan page dιn ѕadaυĸarwa ce gareĸυ
gaĸυ nan ĸaмar нaĸa
ιlнaм
мy dear ĸнadιja joυnalιѕт (мarυвυcιyar raѕнιn υwa -rayυwar gιdan ĸawυna and rayυwaтace нearт υ тawan )
мaн ѕιѕтo nerpнerѕerт
doтer ѕυrayya dan ango
dr нerpѕerт
мaмan ғadeelerт ιnajιran wayarĸι ĸι ĸawoмιn na ĸara da nawa 😂)
aмeenaтυ
aѕмa'υ alιero
тeeмaн ғaѕнιon
мd aмιr
мυвaraĸa
ا حلام فاطمة
υммυ aвdυllaнι
мoм aвdallaн
υвeenaн
мaмan ĸυѕar
υммυғaтι
jaммυl
aιѕнa
мoмyn elнaмa
ғaтιмa nυнυ aвdυѕѕalaм

Λ∩Ð t∏ξ ®ξ§t

Wa ïndä żän ïÿä lïssäfäwä kënän ġä wäċċë bätäjï sünäntä bä hänkälï ïdän näġä ċömmënt dïntä żätä ġänï
nġd
dä säürän ġröüps mämÿn ählän tänä ġdÿ 💔💔

بسم ا لله لر حمن لر حيم

🅿-2⃣1⃣➡2⃣2⃣➡2⃣3⃣

Mami ce ta kallesa ganin gabaki daya yatafi wata duniyar idonsa ƙyam akan safreena

Kai kuma fa? Kawani tsaya abakin ƙofa idan zaka shigo ka shigo idan kuma bazaka shigo ba to ka koma
Sannan wannan kallon da ka ƙura mata ido haka saika ce zaka cinyeta

Madina ganin mami nata zuba mita kuma ko motsi sameer baiyiba yasata tashi dan ita kam harta zauna
Gabansa taje ta tafa hannunta biyu afuskarsa
Firgigit

Yace iye na,am madina me kikace ?

Dry ne ya subuce wa madina har tana cike ciki hararan ta yayi yace wato ina wasa dake ĸo? girgiza kai tayi tana kan dryn bata bari ba tace yi hkr ya sameer ina kaje ne kam mami tana ta yimaka mgn amma baka jita ba
dan sosa keya yayi yace afuwa mamina wlh ban jiba

Girgiza kai kawai mami tayi tace to allah ya kyauta

Kallon safreena yayi yace najma wannan kyau haka mami ta gyaraki sosae
Kasa tayi da kai batare da tayi mgn ba dan mgnr ma bata wahala yakeyi

Bayan kwana biyu aka sallamesu suka koma gida nan suka cigaba da kula da safreena daki daya suke kwana da madina kullum madina tana yimata hira masu dadi amma takasa sakin jiki dasu

Saida khalifa yabawa sati biyu baya kafin yakara warwarewa zakin dawa da kansa ya dauki khalifa yafitar dashi bakin titi na tsawon kwanaki 14

Ko da zakin dawa ya ajiyesa yace kana ganin zaka iya gane komai murmushi khalifa yayi yace eh baba zan gane ngd allah yamaka ma saukin agidan aljanna na taimako na da kayi insha allah idan nayi rai nan gaba zanyi kokari na shigo kauyen jejin babbar  bishiya domin kawo maka ziyara rungumesa
Yayi yace ina maka fatan samun nasara arayuwarka khalifa allah kuma ya daura ka akan dauda murmushi yayi yace ameen baba ngd saduwar alkhairi ya hau dokinsa ya koma

Tsayawa khalifa yayi yana ƙarewa inda yake tsaye kallo to nan din ma inane oho guntun tsaki yaja ya kalli guzurin da yake hannunsa wanda matar zakin dawa ta hada masa murmushi yayi domin yaga ƙauna awajansu

GUDU A JEJIWhere stories live. Discover now