36-40

715 45 0
                                    

[11/20, 12:59 AM] Antty😍: *MIJIN UMMU NAH*
TRUE LIFE STORY

BY *MARYAM S INDABAWA*
*MANS*



?? *HAJOW* ????

??‍??‍????‍??‍????‍??‍?? *HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS* ✍??✍??✍??



Page *36*

Dis page is for My group members *INA MATA?*
Ina son ku kamar yadda kuke sona. Kuke son labarin nan. Kuna sani farin ciki sosai nagode

Washe gari, muna zaune ni da Ummu.

Ummu ce ta dubeni,
"Hafsat mene tsakanin ki da Aliyu ne?"

Kasa tayi da kanta cikin girnamawa da nutsuwa ta fara magana.

"Ummu, daman so na yake, kuma jiya ma yayi min maganar yana son ya turo maganar aure."

"Masha Allah! Allah nagode maka, na dade ina addu'a Allah ya baki miji na gari, wanda zai rike ki ya kawar miki da maraicin ki, sai gashi Allah ya hadaki da Aliyu.
tabbas Aliyu yaron kirki ne, wanda ko wacce uwa zata yiwa yar ta sha'awar auren sa! Masha Allah!
Allah tabbatar da alheri, zanje na fadawa kakan ku dan can za su je."

"Toh Ummu. Nagode."
"Amman shine kuka rufeni ko?"

Shiri Hafsat tayi,
"Haba ni dai naga yana ta zaryar."

Wayar Hafsat tayi kara, tana dubawa taga Ya Haidar ne.

Kin dauka tayi,
"Dauki wayar ki, bari na shiga daki zan gyara durowa ta."
Ta fada tana fita daga dakin.

Dauka tayi,
"Baby na! Kina lafiya."
"Lafiya lou."

"Masha Allah! Kinyi wa Ummu maganar."
"Eh na mata gobe zataje wajen ganny ma."

"Ok nina dole, na juya na tafi. Dan naje na fada musu ko?"
Shiru tayi.

"Shikenan nan da jibi zan tafi gobe a wajen ki zan yini. Zan zo Anjima ki rakani wajen Baba Ado."
"Allah kai mu."

Mukai sallama.

Dakin Ummu na tafi na tayata gyaran kayan da aka kawo mata daga guga.

Nasiha take mun ba akan komai ba sai akan aure da zaman duniya.

"Ki kula da mijin ki. Addinin ki da tafta, ki kasan ce me son kamshi duk da nasan baki da matsala ta nan.
Kar ki bari mijin ki ya shaki wani abu a gare ki in ba kamshi ba."

Shiru tayi,
"Ki zama mace ta gari wacce mijin ta zai kalle ta yai farin ciki da alfahari."

"Ba wacce zai kalla yaji ransa ya baci ba. Ki kasan ce mai taya mijin ki da a addu'a a dukkan alamuran da yasaka a gaba.
Ki zamo mai taya shi farin ciki in abun farin cikin ne ya samu haka nan in na bakin ciki ne ki taya shi jajan tawa.
Kina lura da abunda mijin ki ke so da wanda baya so. Da wadan da za suna daukar hankalin sa."

Shiru tayi tana kallon yar tata. Tana son Hafsat ko dan ladabin ta da biyayya. Ga shi ita ta dauko kamar mahaifin ta.
"In har kika rike wadan nan bake ba bacin rai a gidan ki sai dai wanda baza a rasa ba. Amman zaki na ganin budi da walwala ko da kyautata masa da kike.
Allah baki zuri'a mai albarka wadan da zasu miki biyayya kamar yadda kike min."

"Ameen *Ummu nah* Yauwah wai zan raka shi gidan Baba Ado," ta fada kanta a kasa.
"Bakomai. Amman ki kula da kanki."

"Insha Allahu Mami."

Ko da Ya Haidar yazo da addu'ar da yayo mana a cikin ruwan ya taho dashi. A galan yace na kwana bakwai ne. Kowa da nashi.
Ummu da Ni da Khadija,

Sai bayanin yadda zan nayi in zan kara yi a cikin takarda.

" *Ki samu ganyen magarya guda bakwai.*
*Danye ko busashe, sai ki dake shi ya daku. A zuba a cikin a ruwa mai kyau da za'a iya sha kuma ai wanka dashi.*

Mijin Ummu nahWhere stories live. Discover now