71-75 End

1.1K 50 3
                                    

[11/20, 1:18 AM] Antty😍: *MIJIN UMMU NAH*
True life story




By *Maryam S Indabawa*
*MANS*



🌐HAJOW📝🌐

👩‍👧‍👧👩‍👧‍👧👩‍👧‍👧 HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS✍🏾✍🏾✍🏾


Page *71*



Ina fara masa tausa ya fara sakin nishi.
"Uhmm wash Ah!"

Yana fada yana lumshe ido. Tausa ta fara ratsa shi sai ji nayi ya rumgumo ni ya juya dani ta kasan sa.

Kissing dina ya shiga yi ta ko ina. yana shafata tare da fitar da wani irin numfashi.

Na tsorata ganin abubuwan da yake min, jikina rawa yake sosai.

Matsar da yake min har tai min waya hawaye neya fara zubo min.





Hafsat tasha azaba da radadi sosai take kuka kamar ranta zai fita.

Bai bar ni ba sai da ya dauki awa hudu yana abu daya.



Jikin sa yaja ni yana ta lallashi, yana ta zuban addu'a Hafsat Allah miki albarka. Nagode da kika min kyautar mai mahimanci Allah ya jikan Abbu ya dadawa Ummu lafiya da tsawon rai. Allah ya baki zuri'a tagari Allah barmu tare.   Sai samin albarka. Jin dadin addu'ar dake min ne yasa nayi lamo a jikin sa.

Bandaki ya kaini ya tsarkake min jikina ya gasa min jikina sosai sannan muka yi wankan tsarki a tare sai kace Baby ya nadoni a towel ya dauko ni cak.

Gado muka haye lokacin karfe uku da rabi na dare. Lallashina ya fara yi har na koma bacci.

Mikewa ya yi ya hau kan sallaya ya fara godiya da Allah sai da yaji kiraye kiraye sannan ya zauna.

Jin anyi kiran Sallah yasa ya iso gareni. Ina cikin bargo na kudundune saboda zazzabin da ya rufe ni. Bacci nake amman sai ajiyar zuciya nake saukewa.

Jikina ya taba yaji zafi. Tausayi ya kamashi. Kaina yake shafawa a hankali har na bude idon ta.

Dauka yayi ya kaini nayo alwala sannan mukai sallah. mun idar da ya juyo ya cigaba damin addu'a tare da samun albarka.

Daukata yayi ya maidani gado, ya ringa min tausa. A hankali bacci me dadi ya dauke ni.


Sai karfe daya na tashi, na duba babu Ya Haidar sai filo da yasa min abaya da gabana sai kace wata jaaririyar da uwarta ta gama lallabata tayi bacci.

Nayi murmushi na tashi a hankali har yanzu jikina da sauran ciwo da tsamin da yayi. Na lallaba a hankali na nufi ban daki.

Wanka nayi na kara gasa jikina na fito nayi kwalliya cikin riga da siket na wani swiss boyel ruwan goro ne da adon ruwan omo.

Nayi kwalliya ta me kyau na feshe jikina da turaruka masu dadi. Wani kamshi nake fitar wa mai ni'ima da sanyi. Gadon na gyara na koma na zauna.

Ji nayi an rufe min fuska da wani hannu mai taushi, ko ba a fada ba nasan Ya Haidar ne.

Zagayo wa yayi ya zauna kusa dani. Kai na na kifa cikin cinyoyi na. Ina me tsananin jin kunyar sa.

Yace,
"Ai kam sai naga kwalliyar da akai min."

Ya rumgumo ni yana kicuniyar bude min fuskata. Cakul kuli ya dinga yi min,

"To shi kenan mu tafi gado mu maimaita abin jiya."

Cakul kulin da yake min yasa na  dago fuskata ina dariya. Jin abin da ya fada yasa nace,

"Dan Allah kayi hakuri."
"A'ah nidai sai na kara."

Mijin Ummu nahWhere stories live. Discover now