Fatee😎

132 18 1
                                    

ZAHRA
   
GORGEOUS WRITERS FORUM
home of gorgeous, intelligent and expert writers, we are the best among the rest

Written by Fateema Adamu Gamawa
                  
This page is for u guys
Addana
Real shaxee(marubuciyar AMATULLAH)
Anty wahila
Sweet pinky
Maman Anwar
Ruky Baby
Rukayya Muhammad
Saddiqa (iya siddi)

And all ZAHRA Fans

Love u sosai Darlings

Tanks for the Love fans

  
                    Page 7_8
Not edited

Kuka nake yi sosai  ina rokon su mummy kar su tafi su barni, itama kukan takeyi harda sheshsheka, rungume ni tayi tasa kuka tana kuka ina kuka  dakyar aka rabamu suka tafi(Allah sarki Zahran Mama)

^°^°°^°^°^°^°^°^°^^°^°^°^^°^^°^^°°^^°°^°^
WAI SHIN MIYA FARU DA SU MAMAN ZAHRA NE??????
Asalin abinda ya faru

Kasancewar Babana Alkali ne kuma yana yin kowacce irin shari'a akan tsarin addinin islama
Alhaji Ramadan Babban abokin  Babanmu ne Kuma Allah ya masa rasuwa wata hudu  dasu ka wuce kuma kafin ya rasu ya barwa yan uwansa da matarsa da kuma yarsa guda daya
wasiyar cewa idan Allah ya mishi rasuwa  bayan San kowa ya rabamusu gado sai mahaifina
Bayan rasuwar sa kuwa da wata hudu aka har hada kan dukiyar sa kaf sannan mahafina ya umarce su da su je can kotun da yake aiki don a raba gadon a gaban Al ummah saboda yasan lamari na gado
Bayan an hallara a kotu, kotu tayi makil da jama'a aka fara raba gadon kamar yadda addinin muslinci ya koyar
Ana cikin rabon gadon ne yan uwansa suka tada rigima akan sufa baza su yarda ba wai saidai a ba so kaso 99 na cikin dukiyar  wai ai sauran  mata ne idan kuma ba haka to zasu kai wani alkali ya raba musu
haka suka fita a koton suna ta fada suna kananan maganganu,Abban mu kuwa ba shi da hakuri ko kadan  sai
shima ya fita wurin da suke tsaye cikin fada da tsananin macen rai yace wlh babu wanda isa yasa shi ya canja wani abu kuma babu wani wadda ya isa ya raba wannan gadon face shi
Wannan maganar ce takara fusata su nan da nan rigima ta balle
Nan wani  cikin yan kallo kum abokin ya khali ne ya kira shi yasanar dashi halin da ake cikin
Cikin kidima ya khalii yasanar da Mama halin da ake cikin nanfa itama hankalinta ya tashi matuka jin abinda Abba keyi ya khalii ne yace bara yaje ya kira Baban su John dan su tafi tare

yana fita kofar gida kowa ya ganshi tsaye a bakin motarsa baka BMW yasha Bakin wando da farar riga ga wani k sun glasses ya maka  ga wata P cap da yasanya wow yafa yi kyau gaskiya bakarya(idan wata ta kyasa just contact me hhhhhhh)
Shi Daddy irin tsofaffin nan ne  Wanda basa so suji ance sun tsofa, har yau daddy ganin kansa yake matashi dan shekara araba'in or less, mutum ne shi mai son gayu shiyasa duk wani latest clothes zaka sameshi a wurin daddy, wani lokacin nakanji suna tadi da Abban mu yana tsokanar shi wai yanxu kam ai ya kai 91 shiko yana cewa wai tab Alaji dan ka ganni da yara manya ko uhum I was 17 lokacin danayi aure fa (kai dady banda zubit if he is 17 then how old could the wife be??).. .

Cikin sauri ya khalii yasanar da shi halin da ake ciki sosai ya nuna alhinin sa sannan yace wa ya khalii ya shiga mota sutafi
A lokacin da suka isa kotun  a cike suka
Sami wurin yanda Kasan ana wani gagarumin biki,,da sauri  su Daddy suka kutsa cikin jama'ar har suka iso inda abin ke faruwa daddy ne yayi sauri ya riko Abban mu yana cewa "Aba Alaji da girmanka ai idan  rai ya baci Ankali  baya gushe wa, please u should stop this,"Jan sa yayi suka kuma can gefe sannan yafara cewa"kamar wani yaro karami,yanxu kasan kallon da mutane zasu dinga maka kuwa, kaifa alkali ne mai tsawatar wa jama'a mai yanke musu hukunci idan sun saba doka, maiyin sulhu,  But sai gashi kai da kanka kanayi, Kasan u can loose ur job because of this , this not a small issue fa this childish bai kamata ba wlh "ya karasa maganar yana girgiza kai cike da takaici
Abba ne ya kalle shi yayi murmushin takaici sannan yace "wallahi nayi rantsuwa kome zai faru saidai yafaru amma wannan gadon sai na karasa rabashi kamar yadda na nadauki Alkawariiii Wa abokina kuma aminina

Haka  daddy yayi ta lallashinsa Amma inaa shifa yana kan bakarsa kasancewarsa mutum mai kafiya da taurin kai domin idan yayi niyyar yin Abu babu mai iya hanashi
dakar Daddy ya lallabashi akan ya bari sai gobe yazo ya cigaba da rabon gadon
Su kuwa da aka fada musu cewa sai gobe za'a karasa rabom
Cewa sukayi wai ina dai sai yana garin ne zai karasa rabon gadon ko to wai idan dai suna raye daga shi har iyalansa babu mai kara kwana a cikin garin nan........................*






Too short right  srry next chapter will be the longest chapter I have ever wrote insha Allah




ZAHRAWhere stories live. Discover now