30

270 18 0
                                    

*💔MAFARKINA💔*
         *(MY DREAM )*

       *BY*

          *🤍THE DMK's🤍*
                (MissDmk✍🏻)

ELEGANT ONLINE WRITERS ✊🏻

Page 30

Kawai nagansa tsaye sama staircase fuskarsa nan tasa ba annuri nayi gathering courage na gaishe sa bai amsa ba instead sai takowa yakeyi har yakai hayan fita nayi saurin shan gaban shi nafara da introduction kafin na mikamai katin gayata yayi signing paper.. "

Kin Gama?

Cike nake da mamakin tambayar sa ba Ankara ba ya fizge paper yayi pieces insa paper ya watsa min yakara dacewa..

Wato kin biyo ta hanya Nanne Don ki samu abinda kk so koh? Inda kina son aikinki kamar yadda kika ce you work for it bawai kiyi afanin da yarda da tsohuwar tayi miki ba na cewa kin tamake ta ne sabida ALLAH bawai sabida selfish interest of you getting something in return ba dama tunda naganki nasan kina da wani mugu abu aranki kisa an ranki that you've lost the job! And its a full waste of time talking to you  Augh...! Yafada yana yamutsa fuska kamar yaga kashi"

Kamar nasa kuka sabida munanan kalaman sa agareni koh wayace mai na taimake ta ne sabida shi Oho amma sai na nuna mai wacece ni kuma sai yayi danasani fitar wa'inan kalmomi daga bakinsa Zuciya na tafarfasa na fice daga gidan izuwa gun aiki direct officen director naje na fara indai sai nayi inviting Mr AA zuwa TV show nan toh Nacire rai da samun aikin Don bazan iya ba.. "

Murmushi director yayi kafin yace Miss Ma'idah kenan shifa komai da kk gani ba a samu cikin sauki pursuing dreams akeyi indai what Mr Maina told me was true that your dream is to become a journalist then I can say you don't know what a Dream is..  A dream is a cherished aspiration, ambition or ideal and your job is your dream so Pursue your dreams Miss Omar..!

Thank you sir..!

You're welcome! Kinsa Mr Maina friend inane Sosai kuma aiki kin dadai dasamu tashi kije kiyi reporting Yanzu

Okay sir!

*MULAYF*

Ance sai nayi tafiya harcan garin Birnin Sin zan samu abinda nake so toh Gani gabanki yake Mai biyan bukata

Hahhah hakan take Zuhmun ƴa ga Zuzu ya kk son ayi dashi.. "

Farko dai Inason a mayar dashi majnuni sannan akwace mulki daga hanun su gabadaya banason wanni daga jinin mulayfa yakara kasancewa akan mulki nayi miki alkwarin shudum zan baki duk abinda kk so indai aikin yayi kyau shekara da shekaru muna ta fama haryau bamu samu biyan bukata ba...!

Hahahhaha Angama amma muna da sharadi akan aikin mu inda akasamu tangarda acikin sharadi da zamu gindiya muku toh gabadaya dangi ku jinin ku namu ne kin yarda ayi aikin..?

Eh nayarda indai zamu samu Biyan Bukata..."

Hahaha bara naduba nagani tsunbace tsunbace tafara yi sai can tace shi yaron yana da riko da adini itama haka yarinya tana da adini sannan ita yarinya akwai abubuwa al'ajabi attatare da ita inda baku tashi tsaye ba watarana sai tazo har inda kk ta hallaka ku sabida tarihi zai kara maimaita kansa...!

Hallaka mu tayaya bayan ita din ba jinsu bane sannan kuma ba zata taba iya rayuwa cikin mu ba... "

Midin zoben na hanunta zata iya rayuwa cikin ku... "

Wannan zobe kenan...?

Zoben da yafito daga Zuciyar Sarki shine a hanunta wannan zoben shine kome Nata dashi Kanshi Sarki da zamu samu zoben da burin ki Yacika sabida ta zoben zamu samu dama yin aiki akan Sarki na maida shi jinni Ashk kuma muna son zoben yazo hanu mu kafin nan da kwana uku kacal..!

💔MAFARKINA💔Nơi câu chuyện tồn tại. Hãy khám phá bây giờ