10

67 4 2
                                    

_KADDARA!!!💔_*
     _KOWA DA IRIN TASA_
              👭👩‍❤️‍👨💍


©️®️ _NANA HAFSATU_
          _(MSS XOXO)_

    _SHAFI NA GOMA_

_Arewabooks:mssxoxo_
_Wattpad:missxoxo00_

_ADVERT👇_

_________

https://chat.whatsapp.com/CKY0xZDtpby6MTkGrPkXLr

*_Assalamualaikum warahmatullah_*

*_Kin dade kina neman gurin da zaki siya kaya amintattu masu quality cikin farashi me sauqi?_*

*_ina marabtarku zuwa cikin wannan gida tare da kasancewa da juna,WANNAN GIDANNA HUGUMA CLOSET NA BUDESHI NE SABODA NA BAKU DAMAR SIYAN KAYA MASU KYAU QUALITY DA KUMA SAUQIN KUDI CIKIN AMINCI DAGA GURINA,MASU SIYAN D'AI D'AI DA MASU SARI,NATION WIDE DELIVERY cikin aminci da izinin Allah,Kayan haihuwa na jarirai har zuwa girmansu,ina muna fatan alkhairi ni da ku gaba daya_*
____________________________.

  °°°°° *Kwanakin* Marwaa uku asibuti ana jinyar ta. Saboda ko bayan data farfado din bata gane wadanda ke kanta. Kuka take yi kawai tana salati. Tare da kamo sunan marigayiya Safaa ,

"Haba safaa ya zaki tafi ki bar ni? Banyi munyi alkawarin zamu yi rayuwa tare tunda kuruciya har tsufan mu. Kin manta muka ce idan mukayi kudi zamu bude asibiti kyauta na marasa karfi, zamu ginawa ummy gidah me gate ta koma... Safaa dan Allah idan wasa kike ki dai na ki dawo gare ni.. wayyo Allah na"

Wadannan surutai dama wasu barkatai sune Marwaa ke faman maimaitawa tana bubbuga hannuwan ta ajikin gadon asibitin. Tiburan kamar zatayi hauka. Hakan yasanya likitan duty ya sankama mata allurori tayi bacci..

A rana ta ukun ne aka samu ta farka babu surutan... Malama zuwaira na daga gefen ta a zaune akan kujera hannun ta rike da carbi tana ja.

Ya yinda Aisha ke tsaye ta goya baby Safaa a bayanta. Shesshekar kukan Marwan ne yasa malama zuwaira daga kanta tana dubanta. Haka ma Aysha dake jijjigar Safaa data goya ta.

"Kibar kukan nan haka Marwaa dan Allah ki dai na. Safaa addua take bukata .. ki dai na zubar mata da hawaye...."

Marwaa tashare hawayen ta da bayan hannun ta. Cikin murya mai sarkakewa dauke da damuwa tache,

"Ummy.... Yanzu shikenan Safaa ta ta rasu? Shikenan jda Safaa har abada ummy? "

Ummyda hawaye ke son taho mats itama tayi saurin tare shi ta dubi Marwaa tace,

"Allah daya halicceta ya kuma fi mu kaunar ta ya karbu abar sa. Haka zalika dukkanin mu nan daya bayan daya da haka da haka duk zamu tafi. Addua Zaki cigaba da yi mata kinji? Safaa ta tafi....Safaa ta dawo Marwaa" ummy ta karasa tana nuni da baby Safaa dake bayan Aisha..

Marwa ta sake goge hawayen ta ta na kallon baby Safaa. Aysha ta dorata akan cinyar Marwaa.

An sinkifeta cikin kayan babies pink color da ratsin white. An lullubeta cikin shawul white color shima. Sai tsotsar hannun ta take yi. Idanuwanta a bude saitin fuskar Marwaa.

Marwaa tayi murmushi ta kankame baby Safaa ajikin ta. Ta Kai kanta jikin baby Safaa .. Ta kumshe idanu ta bude su akanta ta dubi ummy tace,

"Kamshin Safaa take yi.... Idanunta ma irin na Safaa ne... Da bakin..." Kuka ta shjga yi marar sauti. Ta cigaba da cewa,

"Allah ya raya min ke Safaa. Allah ya tsare kuruciyar ki har girman ki safaa. Allah yasa ki gado mahaifiyar ki. Allah ya bani ikon cika alkwarin amanar ki da Safaa ta ba ni... Ummy kinsan Safaa fa tabani amana... Ko ince wasiyya kenan ko?"

KADDARA!!!💔 KOWA DA IRIN TASA👯👨‍❤️‍👨💍 (COMPLETED)✅Where stories live. Discover now