episode 13

419 26 0
                                    

AURE UKU

(a hospital romance)

  By

Chuchujay

Episode 1⃣3⃣

Wannan episode ɗin nakune masu comment inajin daɗin sharhin ku❤

     CITY TEACHING HOSPITAL

7:00am.

    Idan bawa na cikin fushi a yanayin fuskar sa idan ka kalla zaka tabbatar da wannan fushin da kuma kimanin adadin sa,

"A yanzu ma idan ka kalli fuskar umaimah zaka tabbatar da irin fushin da yake cinta Ya wuce lissafi Ainun ,"

"Cikin takun ta na isa da izza take takowa cikin asibitin ,

Sanye take cikin Doguwar Abaya navy blue ,kafafun ta cikin Gucci heels Black ,idanunta kuma cikin sun glasses na ralphs ,

Idan ka Kalleta sai ka kuma kallan ta,tayi kyau ainun amma a kan fuskar ta babu annuri. "

Gefen ta Hindu ce bayan  su kuma tare da jami'an tsaro  guda biyar ƙwarara waɗan da suka san Mai suke.

Kai tsaye ciki ta shiga suna biye dasu ,

Kowa da kus kus ɗin da yake akan abinda yasa ta kawo yan sanda asibitin,

Turus tayi lokacin da taga Paki a inda take da burin zuwa tayi rashin mutunci da sojoji guda uku sun kamo ƙwalar Dr jabeer zasu fitar da shi ,

    Ƙarasawa tayi tace Mai ke faruwa anan?

"KB ne Yayi charaf Ya amshe yace"ga wanda Ya dora clip ɗin nan online san nan mun zo gareshi ɗan san tabbatarwa yana mana ƙaryar bashi bane,dan haka zamu tafi dashi chan inda Ya kamata mu ɗan rarrashe shi."

    "A hankali ta taka gaban Dr jabir tana Mai cire glasses ɗin ta tace "nan asibiti ne kuma gidan marasa Lapia na tabbata basu buƙatar damuwa ,

A yanzu ni nazo da arrest warrant,kun san duk hukunci bazai wuce na police ba ,amma inaso waɗan nan handsome And hot soldiers' ɗinna mu su ɗan lallasar mun shi.

" a gabana Ya faɗa mun abunda na masa da Ya hassada wannan gagaruwamar tsanar dake tsakani na dashi  .  "

"Kallan yan sandan da tazo dasu tayi tace "

    Inspector Na fahimci abun na gida ne amma zan neme ka idan da yuwar hakan .

"Murmushi Inspector ɗin yayi yace "ba damuwa hajiya im at your Service a koda yaushe ,just give me a Call,".

"Godia tayi masa Kafun tace Sai na sake nemanka".

"Dan Allah umaimah ki saurareni ,sabani ne muka samu tsakanin mu, Kin manta tsakanina dake Ai min sassanta taya za'ayi kuma na maki ba dai dai ba?"dan Allah kar ki bari mutanen nan su tab'ani

Dr Jabir Ya faɗa a ruɗe.

Ƙaramar dariya tayi tace "to banace ba ,amma nima ai bance zan maka wani abu ba ,cewa nayi za'a lallab'a mun kai a tambaye ka dalilin da yasa ka ɗora ba komai ba ,menene na tsorata haka nan.

"Kallan sa Hindu tayi in a disgusting manner tace "gaka dai ka haɗu amma a kasan zuciyar ka baka haɗu ba "i mean menene ribar ka? ".

"Dafata Umaimah tayi tace bari idan muka je aka lallab'a mun shi zai faɗi ribarsa,".

Kallan ɗaya daga cikin soldier ɗin da kamar jira yake tayi tace "My brother a ɗauke sa muje a lalaba shi,"

"Kamar kuwa yana jira Ya suresa a kafaɗa ,ihu Dr Jabir yake yana faɗin dan Allah ta rufa masa asiri ".

AURE UKU(completed)Where stories live. Discover now