Chapter 23

75 2 5
                                    


💫💫💫💫
_*MEE'AD*_
💫💫💫💫

***CONTINUE***



*PERFECT WRITERS' ASSOCIATION*🌞

( WE AIN'T PERFECT BUT WE'RE ALWAYS, TRYING OUR BEST TO MOTIVATE AND ENTERTAIN OUR READERS 💪)

/https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/

P.W.A✍️

*THE BOOK IS WRITTEN*

*BY*

*_HAUWA IBRAHIM MISAU_*

Follow me on wattpad
👇👇👇
@hauwancyy44

JINJINA & SADAUKARWA

Na jinjina na kuma sadaukar da wannan littafin na gareki babbar aunty SAFNA ALIYU JAWABI Allah ya kara daukaka, basira da kuma fasaha ya kuma kareki da sharrin dukkan mai sharri. Ameeen .

√√√√√ MEE'AD fan's kuyi hakuri da rashin post akan time, sbd wasu dalilai. √√√√√√

**** Pls don't forget to vote, share & comments 👌 love u fan's 💯%.

🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️
Ina kuke masu son DATA ? ku taho da hazanri ku saya dan kuma nazo muku da Data a sassaukan rahusa idan kuna bukata

📶 *MTN*📶

*500MB* 👉🏽 *#170*
*1GB* 👉🏽 *#270*
*2GB* 👉🏽 *#550*
*3GB* 👉🏽 *850*
*4GB* 👉🏻*#1100*
*10GB.* 👉🏻#2800*

Mai bukata ya tura ta wannan account number
👇🏻👇🏻👇🏻

3142669195 Hauwa Ibrahim First Bank .

Idan ka tura saika tuntubeni ta wannan number
👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
09039285813.

Ga masu bukata akwai Glo da Airtel da kuma 9mobile.

Masu bukatar katina kowani layima akwai a kasa.

Maza kuzo kada 'a barku a baya sbd ga dama ta zo muku har cikin gida💃🏻.

41 ~ 42

'Kura mata ido yayi sannan yace Umma kina nema nane ? eh tace kanta 'a duke" murmushi yayi ya wuce ta gefenta yana cewa Mommy sai na dawo.

Cike da kunya Umma ta nufi dakinta, zama tayi bisa gado tana tinanin abinda ya faru rintse idanu tayi, jingina jikinta tayi bisa gado tana mai mutukar jin haushin kanta.

"Waya ta dauka tayi kiran Aunty Safiyya" Assalamu alaikum yar uwata dafatan shirin mu ya kammala" ? murmushin yake Umma tayi hmm ina kuma shiri ya kammala, kinsan ma miya faru ? yau naji kunyar daban taba tsammanin zanji ba 'a rayuwata" nan ta fada mata dukkan abinda ya faru."

Daria Safiyya tayi sannan tace haba Auntyna nikam banga wani abin jin kunya 'anan wajen ba" dan kawai Sirikinki ya ganki sai kuma ki sare ? gaskiya ki koyi dakewa ' a kowani irin yanayi. nifa karki sanyani jin kunya.

Dogon ajiyar zuciya Hajiya suwaiba taja bazaki ra'ba gane mi nake son cewa ba Safiya dan haka 'abar zancen kawai. Amma yanzu miye abinyi ?

Daria Safiyan ta karayi hmm kinsan mi zakiyi yanzu kuma ? jijjiga kai tayi bata ce komai ba. yayinda Safiya taci gaba da cewa inaso ki manta da wani abu ya shiga tsakaninki da yaron nan, kawai ki tinkari hanyar dana dauraki akayi wancan lokacin.

Shiru Umma tayi jiki a sanyaye ta amsa mata da too, sannan sukayi sallama, shiru da tinane ~ tinane sune suka biyo bayan sallaman da sukayi.

%%%%%

MEE'ADWhere stories live. Discover now