Chapter 25

79 3 0
                                    


💫💫💫💫
          _*MEE'AD*_
                   💫💫💫💫
            
               

    

           ***CONTINUE***

*PERFECT WRITERS' ASSOCIATION*🌞

( WE AIN'T PERFECT BUT WE'RE ALWAYS, TRYING OUR BEST TO MOTIVATE AND ENTERTAIN OUR READERS 💪)

/https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/

P.W.A✍️

*THE BOOK IS WRITTEN*

*BY*

*_HAUWA IBRAHIM MISAU_*

Follow me on wattpad
👇👇👇
@hauwancyy44

 

        JINJINA & SADAUKARWA

Na jinjina na kuma sadaukar da wannan littafin na gareki babbar aunty SAFNA ALIYU JAWABI Allah ya kara daukaka, basira da kuma fasaha ya kuma kareki da sharrin dukkan mai sharri. Ameeen .
 

√√√√√ MEE'AD fan's kuyi hakuri da rashin post akan time, sbd wasu dalilai. √√√√√√

         
     
**** Pls don't forget to vote, share & comments 👌 love u fan's 💯%. 

🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️
Ina kuke masu son DATA ? ku taho da hazanri ku saya dan kuma nazo muku da Data a sassaukan rahusa idan kuna bukata

    📶 *MTN*📶
*500MB* 👉🏽 *#170*
*1GB*      👉🏽 *#270*
*3GB*        👉🏽 *#850*
*4GB*       👉🏻*#1100*
*10GB.*     👉🏻#2800*

Mai bukata ya tura ta wannan account number
👇🏻👇🏻👇🏻

3142669195 Hauwa Ibrahim First Bank .

Idan ka tura saika tuntubeni ta wannan number
👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
09039285813.

Ga masu bukata akwai Glo da Airtel da kuma 9mobile.

Masu bukata suyimin maza kuzo ga dama tazo muku har gida.

45 ~ 46

Shiga falon Mommy tayi ba tare da tayi sallama ba, sai wani shan kamshi take cike da izza ta nuna Mommy dake zaune bisa kujera hannunta rike da zani tana ninkewa," ta ce ke! mara mutunci yau nazo gareki domin na gargad'eki keda waccar kod'ad'd'iyar aljanar y'ar taki daku fitar min daga hanci konasha iska, ku fita 'a hanyar y'ata d'aya tilo da kuma Mijin da zata 'aura idan kuma kun'ki to dukkan abinda ya biyo baya ku kuka saya da kud'inku.

Tana gama fad'in haka ta wuce fuuu! sai kumbure ~ kumbure take.

Binta da kallo Mommy tayi kafin daga bisani ta girgiza kai ta ce Allah ya shiryeki Hajiya Suwaiba ke dai kullum bakiso kiga 'an zauna lafiya, hmm Allah shi kyauta.

Da sallama ta shiga falon Hajiya ta tarar zaune ta rabka uban tagumi," karasawakusa da ita tayi ta dafa kafadarta Hajiya kiyi hakuri ki manta da dukkan abinda ya faru baniso naga kina yawan tinanin nan Allah,"

Murmushi Hajiya tayi hmm Mee'ad kenan! aike har yanzu yariyace na kuma san bazaki ta'ba fahimtar dalilin yin tinanina ba 'amma komai ya wuce tashi kije ki kwanta nasan jikinki a gajiye yake.

"Murmushi tayi kafin ta nufi daki dan samun nitsuwa.

Majeed ne kwance bisa gado fuskarsa na kallon sama da 'alamun tinani yake, gyara kwanciya yayi sannan ya dauko wayarsa yai dealing number Amal bugu daya ta dauka " barka da war haka Yayana, bai amsa mata ba sai cewa yayi ke! ki sameni a part dina inaso muyi magana, cike da hanzari ta amsa da ina zuwa yanzu.

MEE'ADWhere stories live. Discover now