5

508 15 0
                                    

💫 SANYI DA ZAFI 💫

         ✍🏻M SHAKUR

RUN TO HABISHMA GROUP NOW KUZABI SU BREZIYA DA PANTUNA DA KAYAN BACCI DAKUKE SO KUCE DAGA WAJEN M SHAKUR KUKE KUGA KALAN PRICE DAZA'A BAKU ME RAHUSA🔥🔥

JOIN NOWWWWW
https://chat.whatsapp.com/KGCjEvBSvUk3TY9ZHC2iWv

EPISODE 5️⃣
Ahankali yake bude idanunshi kadan kadan sama sama yaji ance "Son" dudda idanunshi akulle but ahankali bakinshi ya furta. "Momm" shafa mai kai matan tayi ta duko ta manna mai kiss agoshi cikeda tsantsan so tace "gani nan yarona open yourself Riyad no one is gonna hurt you again" gently yake bude idanunshi kafin ahankali ya saukesu akanta gently ya yunkuro ya shige jikinta kaman dan karamin yaro yace "Mommm" bayanshi ta shafa tana murmushi tace "meya sameka what happen? Who did this to you"? Murya chan kasa yace "wasu mutane wanted to kill me...." Kankameshi tayi sosai tace "babu wanda ya isa ya cutarmin dakai ko yadauki rayuwanka as long as ina raye, u are safe already ana investigating abun sai inda karfina yakare" takara kankameshi kaman dan karamin yaro tace "I love you Riyad kaine kadai sanyi idanuwa na"lumshe idanu yayi saikuma ya yunkuro yatashi daga jikinta yakalleta da muryanshi da bata fita sosai yace "Baba"? Kallonshi tayi saikuma ta sauke dan ijiyan zuciya tace "tashi kaje kai wanka ka shirya kafito ka gaggaisa da mutane idan zaka iya, sannan kaje kama Babanka addu'a a makwancin sa" dan runtse idanu yayi abin yamai ciwo yaso Ya sallaci mahaifinshi, fuskanshi Mom ta taba hakan yasa yabude idanunshi dasukai ja yakalleta murmushi kadan tamai tace "nasan yanda kakeson mahaifinka but he's in a better place yanzu trust me, all abinda yake bukata awajenka is addu'a, jekai wanka za'a kawo maka kayayyakin dazakasa" gyadamata kai yayi agajiye yace "Mom please ke kikawomin banson hayaniyan kowa" tsayawa tayi ta kalleshi ahankali tace "tom zan kawo maka da kaina" dagoshi tayi yatashi tsaye ahankali yawuce bayin dake nan bedroom din, girman bayin yayi girman wani gida, wanka yayi yayi brush yadaura towel yafito yana kallon saman gadon inda tundaga kan takalmi har zuwa kan agogo an jeramai akan gadon tsaf dazai saka wasu kayan sarauta ne masu kyau sunsha aiki, anatse yake komi ya shirya cikin kayan da aka musu aikin royalty ya feffesa turare yadan juya yakallo kanshi amadubi yayi wani irin kyau na ban mamaki hulan dayasa yasake maidashi wani cikakken mutum bude kofa yayi yafito daga bedroom din wasu bayi ne ma'aikata a falon suna ganinshi suka duka dukansu. "Takawanka lafiya Yarima Riyad, taho a sannu dan kwalisa abin begen Sarauniya Maryama, barka da fitowa, Allah yakara maka lafiya, makiyinka fadawanka, duk wanda yaja dakai ya shirya yasha kasa...." Wucewa yayi fuuuu yafita danshi bayason wayan nan surutun nasu, da Munir yaci karo yana kokarin shigowa flat dinsu hakan yasa ya tsaya yahade rai kaman suna fada Munir yace "katashi, are you feeling better can you walk"? Gyadama Munir kai yayi yay gaba kawai, Munir yabishi abaya direct inda aka binne sarki yayi yana zuwa ya shiga wajen batare da an hanashi ba yayi shiruuuuu idanunshi sukai ja, almost everyday indai Mai Martaba baida wani uzuri saiya kirashi da daddare yaji yayake ina kuma yake, kullum cikin fada yakemai daya daina yawon kasashe yakan yawan cemai yanda yake gudunma gidan nan da alamu shine wanda gidan nan zai rike kuma gam, ana cewa sarakuna basu da lokacin yaransu shidai mahaifinshi nada lokacinshi, Baba ya fara koyamai business how to make 1naira yakoma billions, Baba guides him through everything, duk business dazai fara saiya kira Baba, sai Baba ya amince zai farayi, kuma bai taba takura mishi ba, hawaye yaji sun taru a idanunshi da sauri ya runtse idanun yana fuzar da iska dan baiso suma zubo but he's deeply hurting, da ace yasan Baba zai rasu dabaiyi tafiyan nan ba, sosai yama mahaifinshi addu'a sannan yafito Munir yagani awajen da Kabeer dasu Shaibu yan uwanshi dukansu yajiki sukamai ya amsa sai kallonshi suke Kabeer yace "kasha magani kuwa you still look sick? Ko zaka koma ka kwanta ne"? Gyadamai kai yayi ahankali yace "nasha, I'm fine thank you" dannewa Kabeer yayi ganin yanda yakemai magana kaman alfarma yakemai dayake amsashi yadai daure yace "to mutafi fada" atare dukansu suka wuce fada, sauran yayyinsa da yan uwansa natamai hira da uhm a'a kawai yake amsasu cus gashinan ne kawai, gaida mutane sukayi sai yima Riyad gaisuwa ake ana kiran sunanshi shi baimasan ya akayi akasanshi hakaba dan baicika zama ba, su Waziri dai duk suna kallon komi, kowa yazo saiyamai gaisuwa amai yajiki, yanda ma ake kallonshi sai abin yasa yaji sabon zazzabi na nema ya lullubeshi.

SANYI DA ZAFIWhere stories live. Discover now