19

451 21 5
                                    

💫 SANYI DA ZAFI 💫

        ✍🏻M SHAKUR

EPISODE 1️⃣9️⃣

KINSAN YANDA AKE JIYAR DA MIJI DADI? KINSAN YANDA AKE SA ME GIDA KUKA AGADO? KINSAN SIRRIN SARRAFA TANTAKWASHIN DADI? KIN IYA HATSABIBIN KUKA? MAKIRIN KUKA? SHEDANIN KUKA DA AKEMA MIJI? KIN IYA STYLES? KIN IYA KISSA???

JOIN INTIMACY CLASS DINA WITH JUST 5K KI KOYA🔥

GROUP DIN TSAWON SHEKARA DAYA NE KIKA BIYA 5K BAKI KARA BIYAN WANI KUDI SAI BAYAN 1YEAR JUST TODAY AND BE A BADDIE FOR OGA🙈

CHAT ME UP DON SHIGA
wa.me/+2347012181461

JOIN KISSA PRO CLASS DINA WITH JUST 1500💃

Har kofar gidansu me keke yasauketa tasauka tabiya kudi ta shiga gida, anriga anyi magrib Mama na ganinta tabar kunun datakesha ta taso dasauri tace "yaya jikin ne?" Kin fadama Mama ta suma tayi sabida karta tsorata tace "Mama naji sauki wlh har allura an mini, kinsha ruwa lpy" zaunar da ita Mama tayi tasamata kunu karba tayi tashiga sha still bata da karfi Mama bata wani bari tai aiki ba wanka kawai tabarta tayi tana shiga daki ta kwanta ko kaya bata saka ba sai bacci  washe garin ranan ma ko school bata iya taje ba, bini bini taita tuna abinda tayi tanajin kunya.

Sai jibi ta tashi garau taje school tadawo dayake tagayama Mama a bata off a aiki bataje ba.

Azumi biyar tasha arana na 6 ranan day 7 taje hotel din sai addu'a take karsu hadu cikin ikon Allah bata ganshi ba har azumi yayi nisa basu kara haduwa ba taji sosai dataji wasu ma'aikatansu na cewa Oga umara yaje saisa tunda aka fara azumi baya zuwa itadai ko ajikinta.

Yau saturday morning taje aiki around 2 ta tashi ta shirya ta goya jakanta abaya yau daman hijabi tasaka tunda aka fara ramadan hijabi take sawa hakanan kawai taji kirjinta nata bugawa tana tuna Mama hakan yasa tana shiga keke taciro yar vivo nata ajaka tai dailing number Mama amman harta katse bata dagaba that is so unlike Mama, sake kira tayi shima shiru hakan yasa ta shiga damuwa ko zazzabin Mama yatashi ne?
Abakin junction ta sauka tashigo layin su da kafa tun kafin takai gida ta hango manya manyan motoci guda biyu agaban gidan saikuma taga yaran layi an taru a kofar gidansu some nata fitowa da biscuit da taliya guda guda a hannunsu yanda taji zuciyanta na tafarfasa har sarkakewa numfashinta yake da sauri ta kutsa cikin yaran ta shiga cikin gidan wata babban mace ce tsaye tsakar gidan taci uban lace da duwatsun lace din har kashe ido suke tarike wani arnen jaka a hannunta akalla zatai 45-48yrs gawasu mata haka wanda kana gani ma'aikatan ta ne sun rike kwalin taliya a hannu datake rabama yara ga wani buhun local rice akasan tsakar gidan an yatsar da karamin man gyada a jarka, Mama takalla dake zaune kan tabarma sanye da hijabi abinta duk yanayinta yayi wani irin alamun she's not happy ganin Rashida yasa tai maza ta gyara fuskanta tace "kin dawo yarinya na"? Daidai lokacin matan ta dago kanta ta zubama Rashida wani kallo, da sauri Rashida tai wajen Mamanta cikeda tsananin so takai hannunta ta taba fuskan Mama tace "Mama did you cry? Sun miki wani abune? Mesa baki kirani ba"? Tai maganan tana daga hijabin Mama tana duba jikinta da hannayenta cikeda so.
Matar dake tsaye tana kallonsu, tawani bushe da dariya tace "akanme zan daki me kanjamau banda yarinta irin naki"? Dasauri Rashida tajuyo da kanta ta kalli matar zatai magana Mama tajuyo da ita yace "tashi mushiga ciki tunda kindawo abincin zakka takawo mana nace mata karta damu mun gode, muje ciki idan tagama rabo saita tafi" Rashida zatai magana matan tace "ke har kinyi darajan korana daga gidanki wulakantacciya irinki me bin maza da aurenta nasunna" zabura Rashida tayi ta tashi Mama ta taso dasauri takama hannunta tace "ke zonan muje daki" wani irin dariya matan tayi tace "naga alama baki bata tarbiya ba saki hannunta dan Allah zan bata tarbiya ni" kama Rashida Mama tayi takomar da ita bayanta tahade hannayenta tace "Hajiya Jummai na rokeki da girman Allah kifitan mini daga gidana stop provoking my daughter, banson hayaniya dan girman Allah kitafi" kallon idanun Rashida tayi yanda take kallonta kaman zata kasheta da idanu to be honest sabida Rashida tazo, Mama batada karfin bala'i kuma banda haka tasan babu abinda Zainab keso aduniya irin yarta Rashida saiso yanzu burinta shine ta nakasa diyar tata itama ta lalata mata rayuwa, da gangan matan ta kalli yaran dasuka cika gidan tace "ku nuna matar nan kuce ke tsohuwar banza me HIV" aiko yaran suka kalli Mama sukace "ke tsohuwar ban......." Wani fincike kanta da Rashida tayi daga hannun Mama ta taho wlh watsewa yaran nan sukayi dan ansan halinta suka fice daga gidan dagudu, kaman zakanya tawani tsaya agaban matan tanuna mata hanyar zaure tace "ke Jummai fita daga gidan nan tunda bana mijinki bane before I loose my temper" dasauri Mama tazo takama hannun Rashida tace "ke muje" cikeda masifa Rashida tace "Mama ki banni lemme put this useless woman in her place babban banza kawai yar wahala" fizgota ama tayi cikin fushi tace "stop insulting elders" itama Rashida cikin fushi tace "Mama she's not an elder, waye ita dazata shigo gidanmu ta zageki enough! Yanzu ba da bane, I will protect you Mama, Madam ki fita daga gidan nan and take this trash dakika kawo away we have morethan enough" tafarfasa zuciyan Jummai yake kaman ta chakamata wuka takeji ta nuna kanta tace "ni kika zaga"? Rashida tace "akwai wata kalanki anan ne?" Kallon yan matan dake tare da ita tayi tace "kuma ita da uwarta duka" kambu! Rashida jitayi jikinta yakama da wuta rike ta Mama tayi tasan halinta tace "muje ciki mu rufe kofa Rashida don't fight them" ganin yan matan biyu sunyo kansu yasa tawani kama Mama ta maida bayanda daidai sunzo suka kakkawo mata duka dunkule hannu tayi ta zubamusu nushi aciki duk sukai ihu kafin tafara dambe dasu sai kawai Mama ta shiga kuka ganin yanda su biyu suka tarunma yarta dudda Rashida nacin ubansu cikin kuka Mama tai gaban Hajiya Jummai tahada hannunta tace "Hajiya Jummai na rokeki da Allah kiyakuri kifita daga rayuwan mu shekaru ashrin da uku munyi zaman kishiyoyi narabu da mijinki tun kafin na haiho Rashida, narabu ashi ko amafarki kinsan bazai kara aurena ba takuran nan ne menene eh?" Daidai lokacin jikake kum kum kum Rashida ta barar dasu duk sun daki bango sun zuzxube kasa a sume goshinsu na jini daga Mama har Hajiya Jumai ihu sukayi Mama tace "Innalillahi wa innailaihi raji'un Rashida me kikeyi"?Mama tai wajen da gudu hankalinta atashe tana tattabasu itakuma Haj Jumai tashiga ciro waya daga jaka tace "shikenan ta kashemin bayi, yarki is a killer she's a murderer wayyooo jama'a ku taimakeni sun kashemi yan aiki daga mun kawo musu abincin taimako" Jumai tafice waje da gudu tana ihu tana making call before you know it yara da manya an shigo gidansu maza sukai kan matan ana dagosu amman ko motsi basuyi Jumai tashiga nuna Rashida dake tsaye a gefe tace "wlh yau idan Police basu rabamu ba sai nasa kema an kasheki kokuma nakashe uwarki" takama Mama zata kai mari wani irin damke hannunta da Rashida tayi ta murda saida tahau ihuuu bana wasaba mazan duk sun kasa tabata sabida tsoron Rashida itakuma tana ihu Mama najan Rashida amman bataji zuciya yakaimata wuya idanunta sunyi jaaa tace "you keep hurting my Mom tun kafin a haifeni I'm ready to kill you today to die Mama na tahuta" kawai takai hannunta dayan takama wuyanta ta matse gam daidai lokacin saita yar sanda macen dake tare da yan sandan tawani rapkama Rashida kulki a baya hakan yasa tasaketa Mama tafashe da kuka ganin yanda aka rafkama yarta kulku itakuma Jumai da gangan tazube tana haki tace "officer she's a murderer daga zuwa basu abinci munga mabukata ne shikenan, macen police din tashiga sama hannun Rashidan ankwa tace "you're under arrest for attempt murder na Hajiya Jummai" sauran yan sandan suka shiga duba sauran sukace sunada rai but they need hospital, kutafi da me laifin" fashewa da kuka sosai Mama tayi tai kneeling tace "dan Allah kuyakuri laifinane niku tafi dani not my daughter she's a small girl ko aure batayiba dan Allah karku kullemini diya dan Allah" cikin zuciya Rashida tace "Mama stop begging kowa babu Allah cikinsu kitashi Mama, babu wanda ya isa yamin wani abu anan Mama kitashi" macen police din tace "au haka kikace? Kinyi laifi still kina rashin kunya kina taurin kai"? Cikeda dakewa Rashida tace "laifin me nayi kin tambayeni mesukayi min su? Ko nima bakiga jikina da ciwo ba ne it was self defense, kuma garau suke sabida Ogan su tace karsu farfado ne sukai kaman suma I'm a doctor I know idan mutum is unconscious, dukanku are corrupt officers working for this evil woman!" Tassss!! Yar sandan ta dauke Rashida da mari da saida tai tangal tangal zata fadi Mama ta tashi da gudu tai ihuuuu tana tare Rashida, Jumai tai wani murmushi kaman an mata busharan aljanna, tarota da Mama tayi yasa bata fadi ba ta kalli yar sandan da idanunta dasukai jazur kaman zata daketa babu ko alamun hawaye, yar sandan tace "ke me taurin kaiko? Zan gyaramiki zama muje police station wlh saikinyi dana sanin abinda kikayi dahar yasa na kaiki police station" kallon Rank dinta Rashida tayi tace "yar wahala saisa har yau bakikai any matakiba, corrupt evil woman" zata kara kaimata mari dayan dan sandan yace "stop let's go to police station tarubuta statement, let's go" wani irin finciketa yar sandan tayi daga hannun Mama sukai gaba da ita Mama tabisu da gudu, yanda suka wurgata bayan motan kaman wacce aka kama da bomb suka ja motan Mama na gudu tana binsu harsaida ta fadi akasa duk Rashida na kallo idanunta sunyi kamar jini ganin yanda mahaifiyarta ke wahala all because of this family gidan Sarautan nan, she hates that house da kowa naciki, duk randa tazama wani abu she will ruin them, they will pay for abinda sukama mahaifiyarta, this woman tazo har gidansu ta wulakanta mata mahaifiya duk all because of kishin jakin mijinta Alhaji Mujitapa Baba Ali! Give Rashida few years! I will come for dukanku! I will ruin all of you and gabaki dayan gidan sarautan saina tarwatsashi!!!.

SANYI DA ZAFIDove le storie prendono vita. Scoprilo ora