SEASON_2 EPISODE_3

24 7 4
                                    

  
💀💀💀
          *KOFAR AJALI*
                          _The Return_
'''[Hard way and the only way]'''
                           💀💀💀
  
_________________________

*Written*
Abdul Alhaji musa 10k
*phone no:*
+2349077974042
_________________________

*🌎MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️*

                        *M. W. A*

'''Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 🤙🏻'''
https://www.facebook.com/abdul.alhajimusa.94
_________________________

*In the name of Allah, the most gracious and the most merciful, may Allah sustain me with courage and comfort from the starting point to the last chapter*

*FREE BOOK*💯✅
* EPISODE 0️⃣3️⃣*



"Are we going to leave abokan mu here?."

"We don't have much time."
Reply mu'azz.

"And we don't have a choice."
Fadar Atif Bayan yaji abinda Mu'azz ya furta.

"Run!!."
Al-Hussien ne ya sake furta hakan nan suka ruga a guje....
Haka sukayi ta guduwa yayinda cats din ke biye dasu,Aiko cen suka tadda wata kofa wacce take haske matuka tamkar tauraro.. Aiko Basu tsaya ko'ina sai cikin wannan kofa inda muzzaffar Atif da muka mu'azz sukaja kofan da karfin tsiya suka rufe..

Barinsu gurin keda wuya dukkan cats din suka bacce haka kuma Tina Ali and Simon suka bude Idanu birik👁️👁️tamkar kawowar utar lantarki...yayinda idanun nasu tayi jajir.

Mu'azz ne jagaba yayinda suka kasance cikin wannan kofa mai dan karen haske,da shigar su ko babu wanda ya naimi da'a tsaya domin kowanne daga cikin tunani yake akan wayencen mage(cats.) haka sukayi ta takawa yayinda Muzzaffar ya kasance a baya baya sabida soma jin jiri yayi bayan sun shafe wannan ɗan banzan gudu.

Aiko Yankar jiki yayi ya fadi kasa,nan da nan nunfashisa ta sauya,suko sauran abokan tafiyar nasa da shike baya suka basa basumasan lokacin da yayi hakan ba...har Saida sukayi nisa sosai kafin nan Mufy ta jiyo da Niyar ta dubi lafiyar sa....
Aiko buga ihu tayi bayan ta tadda bayan nasu babu kowa kuma babu alamarsa.

"Inane Kuma Muzzaffar ya shige?."
To wayake da Ansar da zai bata? babu domin duk kanninsu basusan lokacin da hakan ya faru ba.

"Wata kila a wajen kofar muka kyalesa."
Abinda Ya fito daga bakin Al-hussein kenan inda Samra tayi saurin mayar masa da cewa

"Noway,Bamu barosa a baya ba saboda lokacin da muka shigo wannan kofa he was standing next to me."
Bayan ta furta hakan sai Mu'azz yayi sauri cewa.

"That means bazaiyi Nisa da nan ba,we have to find him."

Aiko Koda dakika guda basu kara a gurin ba suka koma cikin saurin yayinda suke ambata sunan Muzzaffar din....
Cen sai Mufydah ta kwalla musu kira bayan ta hangi Muzzaffar din akwace kasa,aiko cikin kankanin lokaci suka risketa domin kuwa sun bazune a wannan guri dan gudun karya kasance ya shiga wani lungun na daban.

"Oh my God."
Abinda ya fito daga bakin Samra kenan inda Atif yayi gaggawar durkusawa yayinda yayi masa filo da Hannunsa Mufydah ko ta soma yi masa fifita.

"He's burning up,Ya kamata mu samo wani abu da zai saukar masa da tempure na jikinsa Danko zafin tayi tsamari."
Fadar Atif kenan inda Mu'azz yace dashi.

"Saifa ruwan nan da muka ketara ta ciki,domin shi na ɗiba kuma har yanzu yana nan."

Aiko da jiyo hakan sai ya kama bakin rigar dake jikinsa ya yaga izuwa tsumya sannan ya mikawa Mu'azz hannu hadi da cewa.

KOFAR AJALI 2021Where stories live. Discover now