30

259 15 2
                                    

♡SIRRIN ƊAUKAKA..!♡*

®AYSHA JB

FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION

30“Good Morning Sir Nabil..” Murmushi yayi tare da jawota jikinshi fuskanshi ya ɗora saman nata yana goga hancinshi saman nata hancin Lumshe ido tayi tana sauke Ajiyan zuciya kafin ta buɗe tana sake narkewa da wani yanayi take kallonshi tana sauke numfashi Zazzafan kiss ya sauke mata a lips ɗinta tare da kai bakinshi idonta ya hura mata iska jan hancinta yayi dai-dai yakai bakinshi kunninta yana hurawa cikin wani i'rin yanayi yace “Haka zaki dinga gaishe da Miji bawai ki tsaya kina sunkuyar da kai ba, okay?” dukan ƙirjinshi tayi tana dariya tare da zare jikinta a nashi kitchen ta nufa ta shirya musu lafiyayyen Breakfast ta zuba na Mama-Sadin tare da na iyayensu, Sashin Nuwairah ta nufa tana dai-dai ta nutsuwarta domin har kitchen ɗai bai ƙyaleta ba, tana aiki yana nanuƙe da i'ta, a hankali tayi sallama daga ciki Nuwairah ta amsa mata tare da faɗi “Shigo mana” tana shiga ta isketa zaune tana gyara sauran kayanta “Barka da Safiya” Ɗan dakatawa Nuwairah tayi tare da juyowa fuska ba yabo ba ballasa ta amsa mata tare da ɗauke kanta shuru Jiddah tayi tare da sa hannu tana son tayata  mamaki ne ya cika Nuwairah ganin tana ƙoƙarin tayata jera kayan “Barshi kawai Jiddah Nagode” a hankali cikin sanyin hali irin nata tace “A'a ki bari na taya ki..” juyowa Nuwairah tayi Gabaɗaya tare da ɓata rai “Nace nagode ko ana dole ne? Dan Allah bana son wani alaƙa ko shaƙuwa ta shiga tsakaninmu bazan taɓa sonki ba, akan ki ɗan'uwana ba irin maganar da bai faɗa min ba, ina tare dashi sunanki yake kira komai jiddah bashi da wata magana se naki bansan abinda ya ruɗashi dake ba, kin san Kyau da komai na fiki amma Nabil ya dace seda ya auro Ƴar Nigeria Ɓakar fata, Please ki tsaya iya Shashinki wallahi bana sonki , na tsani ganinki babu yanda zanyi ne, ina daurewa wani abu ne saboda bana son ɓacin ran Yaya Nah, ki tafi!” Tana maganar hawaye na zuba mata da sauri jiddah ta fita a ɗakin jikinta na ƙara yin sanyi Shashin iyayensu taje ta gaishesu Cikin sakin Fuska Mahaifinshi ya amsa mata yana ƙoƙarin janta da hira Inna kan itama ba yabo ba fallasa ta amsa mata. bata sake mata kamar yanda Abban yake mata kallon Jiddah Abban Nabil yayi yana gyaɗa kai lokacin da yake cin abincin “Maijiddah gaskiya kin i'ya girki sosai Allah yayi albarka” Murmushi tayi tana sake sunkuyar da kanta ƙasa. Jikinta ya kanyi sanyi idan ta tuna mutane uku ne kawai masu ƙaunarta daga Mijinta sai mahaifinsa tare da Kakarsa, da sanyin jiki ta shiga ɗakin Mama-Sadin ɗan gyare-gyare tayi masa tare da Zuba mata Abincin da tayi mata nata na Musamman ta girka mata “Barka da Safiya Mama ya jikin naki?” Shafa kan Jiddah tayi tana Murmushi “Alhamdulillah Allah ya miki Albarka Hauwa'u kina Ƙoƙarin dani duk da ana kulawa dani yanda ya dace amma kema baki ƙyaleni ba , kina bakin ƙoƙarin ki ga hidima ta daddaɗan abinci me ƙara lafiya iyayenki sun tarbiyantar dake yanda ya dace” ɗauke ƙwallan dake shirin zubo mata tayi tana amsawa da Amin kafin ta shiga bata abincin a baki bayan ta jinginan da i'ta Nabil na tsaye yana kallonsu Sosai yaji daɗin yanda take kula da iyayenshi da kakarshi juyawa yayi tare da komawa yayi nashi karin kumallon sannan ya fita bayan ya ajiye mata gajeriyan saƙo.
“Lallai sai naji Girkin yau kaman Auta tace ta ciyar dani Allah ya kai Alkhairinsa gareta a duk in da take” Share mata hawaye nayi ina jin babu dad'i a raina “Amin Mama dan Allah ki rage damuwa da tunani kodan lafiyarki kinga kusan kullum Bf kin sake hawa yake ya kamata ki rage damuwa da yawa Amma wacece wannan wacce kike yawan ambaton ta?” Mama-Sadin tace “Ƴar Auta tace Shekaru masu yawa rabo na da i'ta babu labarinta amma a duk lokacin da kike kusa dani nakan ji sanyi” cike da jimami nace “Ayya in da rabon ku gana wata rana za'a haɗu insha Allahu nima zan tayaku da addu'a bari naje mama Nasan Nabil yana jirana kar ya makara gurin aiki” Da kallo Mama-Sadin ta rakata tana karanta yanayinta da Nutsuwarta yanayin maganarta cikin sanyi da nutsuwa kaman Asma'unta komai nata cikin nutsuwa hatta da maganarta yarinyar ta shiga ranta sosai musamman kyawawan Halayyarta Hatta Hajih tana yabon Halinta hakama Abdallah.
Zama nayi ina duba saƙon da ya ajiye min duk kunyan kalamansa sun cikani Abincin naci ni kaɗai ina gamawa na tattara kayan a kitchen na iske Nuwairah tana cin nata fita nayi seda na tabbatar da ta gama sannan na koma na wanke komai tare da ɗora mana girkin Rana, Rayuwana A Chadi se de nace Alhamdulilah duk da aiki na mishi yawa Amma yana ƙoƙari gurin Kula dani sede bai cika nima na b, Nima dake bame takura bace se na ƙyale shi daman tun farko ban sama da kasancewa jikin miji ba, shiyasa Abin be dameni ba, Zamuyi Hira mu kwanta barci ba abinda yake shiga tsakaninmu a haka Nake ƙirga kwanaki satittuka har aka shafe watanni ana maganar shekara Lokaci zuwa lokaci yakan ɗauke mu mu fita ganin Gari Nuwairah ma yanzun mukan ɗan yi hira da i'ta domin Hajih tayi mata faɗa sosai koda ta fahimci Yanayin zaman da muke.
Yana cikin officer ɗin shi Aaliyah tayi sallama ta shigo ɗagowa yayi yana kallon yanda take wani tafiya tana rangwaɗa tare da rausayar da kai, Ɗan Murmushi kawai yayi tare da mayar da hankalinshi kanta jikinshi ta zauna bayan ta cire Abayan dake jikinta wasu sheɗanun ƙananun kayane take sanye dashi ga turaren da tayi amfani dashi masu sanyin ƙamshi ne, butir ɗin riganshi ta shiga ɓallewa cikin wani i'rin mugum yanayi ta shiga mishi wasu abubuwa duk yanda yaso ƙin abun yau seda tasan yanda tayi ta riƙe shi, cike da shagwaɓa da gogewa irin na ƴan bariki ta birkita shi, Shi kanshi ya rasa Nutsuwarshi yau ɗaya yaji yana son kasancewa da i'ta sake matseta yayi jikinshi yana sauke Ajiyan zuciya duk sun watsar da tsakardun dake saman table ɗin Yana manne da i'ta sai Ajiyan zuciya yake saukewa a hankali ta rere mishi Kukan da ya sake gigitashi “Wayyo Nabil kana da dad'i sosai washhhh dan Allah kaci sosai Ina Son ka Nabil.. I love You Sir Nabilllll....” Kuka sosai ta saka na jin daɗi tana mishi surutai yaude Burinta ya cika ta samu Nabil yanda take so yau gata cikin jikinshi yana Juyata tare da jiyar da i'ta dad'i mara misaltuwa “Ki nutsu Aaliyah wannan surutun naki yayi yawa” lumshe ido tayi tare da kai bakinta kan nashi shuru bakajin motsin komai sena saukan Numfashinsu Sun jima sosai kafin ya saki wani i'rin Nishi yana sake Ƙanƙameta tare da marin mazaunanta matse shigar da kanshi yayi Ƙirjinta yana sauke Numfashi, Ajiyan zuciya ta sauke jikinta na rawa-rwa jin yanda Fresh yogurt ɗinshi yake da mugun yawa gashi da zafinsa haka ya cika maranta zai sauka ta sake mayar dashi cikin jikinta tana sauke numfashi Kallon ƙwayar idonta ya shigayi yana sake Dedeta Nutsuwarshi Amma ina Aaliyah duk ta sake Barkitashi tana sake Shafashi tare da taɓo Shugaban Jahar wandonshi “Plsss Nabilllll” gabaɗaya be san abinda ya shiga Kanshi ba, Haka ya dinga Having sex da i'ta tana mishi ihu tare da Zuba mishi wasu Romantic wards Wanda ya sake hargitsashi Sun jima suna Abu ɗaya kafin ya sauka jikinta yana mayar da numfashi toilet ya shiga, da wani irin mugun jin daɗi ta nufi toilet ɗin kallonsa take tana Murmushi fuska cike da farin ciki Haka ya suka fita, shi kan ta kasa gane masa domin yananan de yanda yake fiskanshi babu wani alamun jin daɗi Shiryawa yayi yana tattara takardun i'tama tasa hannu tana tayashi haka suka gyara officer ɗin Kallon lokaci yayi yaga har yamma tayi sosai cikin hanzari ya fara shirin tafiya Gida Matsowa tayi tare da sake Rumgumeshi “Haba Love meye kake wani ɓata rai dan kawai yau kayi make love dayi please ka ɗanyi Murmushi mana” Ɗan sake fuskanshi yayi tare da riƙo hannunta har motarshi. Se da ya Kaita masaukinta sannan ya nufo gida..
Ina zaune Nuwairah ta shigo tana faɗin “Ko me ya tsare Yaya Nah da har yanzun bai dawo ba, gashi har ana kiran Magariba bai taɓa jimawa har haka ba” ta karasa maganar tana kallona ɗan Murmushi nayi domin nima tun ɗazun nake zuba ido tare da baza kunnuwa ko zanji dirin motar shi amma shuru Mamaki ne ya kamani nace “To Allah yasa de lafiya ki kira wayarsa mana muji” kiran wayar tayi yana ta ringing bai ɗauka ba, Kallon juna mukayi nida i'ta ganin bai ɗauki kiran ba, Ɗaukan wayata nayi tare da kiranshi Still dai bai ɗaga ɗin ba, muna cikin haka motar shi ya shigo Ajiyan zuciya duk muka sauke tare da fitowa gabaɗaya amma kafin mu karaso har ya nufi ɗakinsa cikin sauri domin bai so ɗayansu ta ji wani ƙamshi daga jikinsa musamman ma jiddah ɗan tana da kula sosai take zata titsiyeshi shiyasa yayi saurin shigewa part ɗin shi wanda bai cika shiga ba, direct ya nufi bayi da kayan jikinsa, fitowa nayi tare da barin Nuwairah wayata naga tana haske ɗauka nayi nan muka shiga Hira da Ummi muna gamawa na kira layin Sahiba Amma bai shiga ba, Hanisa na kira Nan muka shiga hira, cikin hiran take tambayata “Ya yanayin zaman naku da fatan komai lafiya?” Ajiyan zuciya nayi sannan nace “inlaw wlh kwana biyun nan na kasa gane mishi ban damu da wani mu'amala ba dan nasan yanayin aikin nashi akwai gajiya shiyasa ban cika niman shi ba, Amma ya sauya sai ya fita ya daɗe a waje suma Sometimes Nasha jin wasu abubuwa haka a jikinshi kaman Ƙamshin turare dade sauran su, Zuciyata har ta fara wani tunani Amma da zaran nayi magana sai yace sam ba haka bane, Sir Nabil ya sauya fiye da tunanin ki” Hanisa tace “A'a koni ban yarda da irin abinda zuciyarki ya hasaso miki ba, saboda yayi na Kamewa irin na Sir Nabil bazai aikata haka ba, Kai Jiddah Nabil bazai aikata irin Wannan abun ba, Amma in ya yanayin Shigarki? Kina dressing yanda ya dace kuwa? Nafa san Halinki da Kunya ki ajiye wannan kunyar ki riƙe mijinki da kyau kinga kar azo a samu wata matsalan..”
“Duk wani abu da nasan zai birgeshi ina Ƙoƙarin yin hakan, Amma sam na kasa gane kanshi ina gyara jikina kema kin sani ga abubuwan da Ummi take turo min ina yin komai Hanisa amma tunanin Mijina gabaɗaya yanzun baya gareni Ni yanzun na fara Tunanin Zuwa Nigeria ina Son ganin Aakif..” Numfashi Hanisa ta sauke kafin tace “Aakif yana nan Lafiya, batun zuwa Nigeria ajiye shi gefe kiyi ƙoƙari gurin ganin ki samo abinda ke riƙe mijinki a waje ki kuma dage da addu'a Allah ya shige mana gaba”
“Amin ya rabbi ki gaishe min da Anwar da Abban shi tare da Baby me zuwa nasan yanzun kin fara Nauyi ai” da dariya Hanisa tace “insha Allahu zasu ji, batun wani nauyi kuma da saura tunda yanzun muke tafiya wata huɗu kema de ki dage dan ki haifo mana bafulatin Chadi muzo mu ƙona yatsu” Murmushi kawai nayi daga haka mukayi Sallama Koni ina Son Haihuwan nan..
Misalin Tara ya shigo min sallama ina kwance ya zauna gefena tare da Riƙo hannuna yana faɗin “I'm Sorry Jiddah..” da sauri nace “Sorry for what? Kaga Nabil bana Son wata magana Kaje matar ka na kiran ka” na faɗi haka tare da jan bargo na rufe jikina shuru yayi jikinshi na ƙara yin sanyi domin yanzun Nuwairah ta gama mishi nata tijaran da rashin mutumci A tunaninshi in yazo gurin Jiddah ze samu salama nan i'tama sha re shi tayi maganarta ne ya katse shi “A matsayinka na magidanci Me iyali bai kamata ka dinga daɗewa a waje ba tare da ka kira ka sanar da abinda ya riƙe ka ba, Amma Muda mukaji shuru mun kira wayarka baka iya ɗagawa ba, koda ka shiga directly kayi sade ɗinka  meke faruwa? A ƴan kwanakin nan ka sauya kwata-kwata baka damu damu ba idan wani abu muke maka mara daɗi sai ka faɗa mana in na hakuri ne mu baka, in Kuma na gyarawa ne sai mu gyara bawai ka dinga share mu ba, Abinda kuma yake ƙara ɓata min rai bai wuce mu kwanta babu wani abu ba, ina ga Munyi 3month ba tare da mun kasance da junan mu ba na kasa fahimtar meke faruwa?”

Maman Faruq

SIRRIN ƊAUKAKAWhere stories live. Discover now