CHAPTER 3

117 8 0
                                    

Yau Monday,we are starting waec exams,zamu Fara da English paper,mun Isa da wuri,yanzu mama ce ta ke kaimu school saboda Yaya khalifa yana chan training,siyama gaba daya shirun ta yayi yawa,Amma saidai nakasa tambayan ta dalili,a tunani na in da wani Abu ai zata fada,mama ma inta tambaya Sai ta ce babu komai,duk sanda akayi magana Kuma Sai ta Dan dawo daidai na kwana biyu Sai Kuma ta cigaba da shirun bayan wasu kwanaki.
Nayi busy sosai da karatu anata jarabawa,ga Kuma islamiyya ma,mostly Inna dawo da dare Sai muyi fira da mama.
yanzu Kuma siyama ce tazama Mai shiru gashi ita tagama jarabawan junior waec a gida take shi ne umma ta sata a wurin koyan dinki,mama dai tana iya kokarin ta wajen sa Mana ido,innaje daki Kuma muyi fira da Abdulhamid ,he's more of a friend to to me yawanci firan mu akan abubuwan da su ka faru a makaranta ne,he usually asks me about my day inna Gama fada mishi Sai shima yafada min about his day, shi yagama secondary school Amma be samu admission ba yayi failing jamb Sai ya sa ke.
Akwana atashi nagama waec dina da neco,saura jamb ya rage min inyi,yanzu babu zuwa boko Sai islamiyya muke tafiya da boring siyama a yanzu,tunda tadaina
Walwala saidai Ni inta kokarin janta da labari,tafiya mukeyi muna fira jifa jifa,abin mamaki Mai zangani kawai sai ga shi kamar a mafarki,hakan yasa nakara zaro Ido Dan in tabbatar shi din ne nagani,yayi min dariyan nan nashi Wanda ke sa kafafu na suyi sanyi,nayi saurin dauke Ido na a kanshi,Sai Kuma na Dan dago kaina na kalleshi ,murmushi yakeyi sosai yanzu kam,Sai yayi min alama da hannun shi nufin shi inje indawo yana nan,da kyar na ba ma kaina hakuri na wuce ,siyama ce ta Fara kyalkyala dariya tace toh yau Naga ikon Allah ga Romeo and Juliet,me zangani dama Ni nasan akwai abinda kike nema adaidai wurin nan yau dai gashi nagani Sai nafada ma mama,rokon ta nayita Yi nace ta rufamin asiri karta fada,siyama dariya ta Kara Yi,tace soyayya akwai Dadi Juliet (tana nufin Ni)Amma fa akwai zafi wani lokacin nidai bazan Kara ba,Baki na bude nakasa rufewa ,nace me kike nufi,dariya tayi me kalar ciwo tace wani nakeso Amma shi baya so na,Sai wata Yar ajinmu yakeso,nace jamaa kuzo kuji baby sister ta harta taba soyayya ni ina nan,dariya tayi tace yaya asiya banson gulma fa kema gashi nan naga naki kinga wani kallo da yakeyi miki,Rufemin baki abeg karasa min labarin dan ajinku meya faru Ashe wani yayi breaking heart Dinki shiyasa kika zama shiru shiru,da Dan karfi nafada Sai da ta toshe min baki,tace kibari Kar mutane suji,Kuma this is our secret inkika fada ma mama kema in tona abinda nagani yanzunnan,dariya muka kwashe nace ni gwara ni ai nagirmain mama taji bazatayi fada ba amma ke karama .young lady how are you self tace am 14 i will soon be going to 15,yarinya baki girma ba kiyi kokari ki manta dashi,we miss how jovial you use to be.Yaya Asiya kinsan meya faru nace sai kin fada tace shiya fara cewa yana so na nikuma lokacin run muna jss one nace Allah ya kyauta banson shi ni bana soyayya saidai mu zama friends toh fa shi ne wai muna jss 3 kawai yadaina kulani sai wata yar ajinmu kuma ta hana ko magana ya dinga yi min wai bata so muna friends da boyfriend dinta gashi ni banda kawa a school sai shi ne muka saba tare yanzu mun rabu na zama nikadai,Allah sarki yar kanwata kiyi hakuri karki bari abin yayi affecting dinki,cewa tayi babu komai yayata,ya wuce yanzu shiyasa nakeso in fada ma baba a chanza min school in zan shiga ss1,yauwa hakan zaifi kinga sai kifara new school new friends.a haka dai har muka isa school ina bata shawara tayi concentrating akan karatunta she has a long way to go.
    Ana tashi gida na Kama hanyar gida,ban tsaya jiran siyama ba saboda ko zanganshi kamar yanda yayi min alama,Ina zuwa kam naganshi,yayi kyau Kamar ya Dan rame akan yanda nafara ganinsa,yau yazo kusa Dani muka cigaba da tafiya tare,yafara cewa kiyi hakuri nasan kina fushi Dani,cewa nayi dont be so sure sir i dint even miss you,dariya yayi yace fuskan ki ya nuna min kinyi,makaranta na koma unexpectedly bayan na ganki dinnan ina shirin in amsan number ki the next day kawai baba na yace zamu bi night flight zaa maida ni school cikin week din hakan banji dadi ba amma kuma ba yanda zanyi musu da mahaufi na gashi kuma bansan ko gidanku ba,nakoma  makaranta ina kewar son in ganki,kullum sai nayi tunaninki ina rokon Allah yasa inzo in sameke kar a riga ni ,sunana Adam,ga gidanmu chan inda kike ganina a tsaye shi ne kofar gidanmu,Ina makarantar NDA Ina therma 1,ko ince 2,saboda yanzu munyi hutu ne inmun koma zanje 2,murmushi ne a fuskata tunda yafara magana bance komai ba ,yace wayyo to tace wani Abu,hakanan naji nasamu wani natsuwa a zuciya ta kuma na gamsu dashi,nace toh sunana Asiya Ina ss3,tsayawa nayi nace toh yanzu kenan shikenan zaka Kara komawa bazan Kara ganinka ba,dariya yayi alama dai yanda nayi maganan ya burgeshi,yace aah zakita ganina for 2weeks kafin in koma,Kuma sannan Sai kibani number wayar ki,kunya duk ya lullubeni saboda hakan shi ne farkon magana da nataba Yi da saurayi a hanya,nabashi number na ya kirani nace inna je  zangani saboda banazuwa da waya school,mun kusa isa gida na tsaya yace in nuna masa gidan dan har gida zaizo yagaida mama,mamaki yabani,kawai sai ganin siyama kusa Dani kawai nayi,tace toh Yaya Asiya Nima ayi introducing dina Mana,dariya na kyalkyale dashi,nace toh this is my sister,as you can see she's crazy,murmushi yayi suka gaisa da siyama,siyama tace yau a kunnen mama Dan soyayya ko ki jirani atashi makaranta ko,hakuri nabata dai nace inta fada Nima zan fada nata,sai tayi gaba ta barni sallama mukayi dashi yace kigaida mama sai na kira ki yar baba,dariya sunan yabani a haka dai mukayi sallama na shige gida.

NI DA YAN GIDAN MUWo Geschichten leben. Entdecke jetzt