Chapter 32

1K 70 5
                                    

💞💞💞💞FOREVER YOURS 💞💞💞💞By AyshaSamira💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
Chapter 32.......
Wattpad@Ayshasamira
Twitter @Scarlet_Samie

Can Kausar ta bude ido tace au Andeeja tare muka taho lahira,nace bana son iskanci ke kadai kika tafi lahiran bada ni ba ina jijjiga Baby.....

Ta tashi zaune na bata Babyn nace breastfeed her tace wallahi zan rama kinga ki fara bani tea tukunna....

Hajiya nata mana dariya na hada mata tea na bata tasha tukunna ta karba Babyn tana hararena.....

Nace Farha fa tana gidan Aunty Maryam taki ta dawo,nan muka wuni sai yamma aka sallameta after 6 hours kenan.....

Muka dawo gida nan fa yan barka suke ta zuwa bayan kwana biyu sai ga Gwaggo Shatu,ta fara habaicin ta ita dasu Yusrah wai wasu har yanzu dai basu haihu ba ita ko alamun ciki bata gani ba.....

Nidai nama bar wurin na koma parlour din Yaya Rashid na zauna muna hirarmu sai da naji sun tafi na dawo.....

Yaya Abbaty nayi nayi ya barni na kwana yace daga ganin sarkin faea dai miya tai zaki......

Ki jira naki mana ke idan ma kika matsa mun ba gidan da zaki koma fa ko kik haihu a'ah kedai gida gida wai bakya tausaya mun ne Khadijama.....

Nace Sorry Yayana gobe zaka kawo ji ko?Yace eh dole zan kawo ki tunda Daddy da kansa ya saka baki amma gaskia ba har ranar suna ba dole kizo yau gobe ki huta gida kinji Baby kema fa lafiyan bata isheki ba.........

Nace yarda Yayana duk abunda kace na yarda,ai kuwa Faisal ya turo makudan kudi na suna yace ranar sunan zai dawo,hakanan daren suna ya diro kano tare da Yan gidansu.....

Munsha hidima,Nida Aunty Maryam ne muke ta kokarin nan hakanan Ayshatu tana kama mana Mamana da Da Fateema d Asmah suka zo da yake Fateen na hutu akayi walima duk mun galabaita......

Ina zaune kasa dirshan kaman wacce ruwa ya cinye ina cin sinasir sai ga Jamila wai Yaya yace nazo mu tafi....

Nace oh ni baiwar Allah yanzu ma bazai bari na kwana anan ba,Mamana da suka zo ranar suna tace maza kafin na ci miki mutunci ki tafi.,
muka tashi na saka ma Ayshe kayan ta a mota suka tafi muma muka tafi......

Gajiya sosai nake ji nayi wanka na kwanta,banma san ya kwanta ba can cikin baccin nake jin yana kirana na frka firgigit......

Nace Yaya,he smiled calm down tashi kiyi sallah to,nace to na tashi nayi sallah yace kiyi wanka zamu fita ne nace to....

Bacci nake ji kaman me bana ma iya gardama ko tambayan ina zamuje,nan fa nayi wanka na zunduma jallabiya na...

Lokacin yake gaya mun Ayshatu ke labour da asuban nan aka kaita hospital,nace to Yayana banma karya ba kuma yunwa nakeji tunda yanzu aka kaita kuma su Hajiya na hanya bara na karya kadan.....

Ya girgiza kai ya matso daf da fuskata yace Baby amma bakya da lafiya yau ko?Nace eh Yaya wallahi sai a hankali ya akayi ka gane....

Yace hmm!wannan yau ba tambaya kuma very calm Khadijatu ai dole nasan da matsala.....

Nayi murmushi na hada mana tea muka sha da cake,na tashi su Jamila nace musu su shirya zan turo driver ya kaisu gida can zuwa 10......

FOREVER YOURSWhere stories live. Discover now