Chapter 33

1.5K 78 46
                                    

💞💞💞💞FOREVER YOURS 💞💞💞💞By AyshaSamira
Chapter 33..
Wattpad@Ayshasamira
Twitter @Scarlet_Samie....

Na gama ANC kenan sai naje office din Yayana baya nan dama ya bar mun key din,na bude na shiga na zauna na dauko laptop dinsa ina kallo....

Nan Dr Shu'aib ya shigo muna ta hira yace wai gaskia Gentle ranar da zaki haihu ina ganin duka jamaan da ke hospital dinnan zasu taru....

Nayi dariya nace kaji Shu'aib saboda Yayana ne CMD ko,mukayi dariya yace to duk inda Yayanki ya tsaya ko meeting ake yo yaga timw ya tafi yanzu zai ce mana matanshi ta kusa haihuwa zai tafi....

Muka saka dariya nace wai Shu'aib harda kai ake teasing mijina ko,nace yauwa Shu'aib albishirinka kuwa,yace goro nace ina Ruth?

Yace wacce Ruth kuma Gentle?Nace Ruth mana ta FGC Zaria sai ya bude baki yana kallona ina kika ga Ruth Kekam?

Nace nan ina strolling na fito gida sai kuwa naji an kwala mun kira a mamaki na naga Ruthy mun jima muna hira har munyi exchanging number ma.....

Kai dan Allah wai tana nan,Allah sarki har cewa tayi idan na yarda zan aureta zata musulunta,na zare ido nace kai Shu'aib kuma kaki kayi wannan jihadi sai ya kwashe da dariya.....

Yace ke dinnan ko,wai baki san akwai wata da nake so bane kawai auren ne baya gabana yanzu amma tunda ga Abbaty zai zama Baba ai dole in tashi tsaye na yi aure.......

Muna ta hira har Abbatyn ya shigo ya same mu,na jima a office din tukunna ya mun wayo ya saka ni zagaye hospital da sunan yana neman wasu ai kuwa ina ta mita......

Muka koma gida kadan kadan nake jin nakuda amma ban mayar da kai sosai ba ni duk wannan abun ma da Abbaty keyi gida nake so na haihu......

Da safe nace Kausar tazo ta tayani hira bana jin fita yau,tace me yasa kodai zobon nan na Hajiya marasa sugar kike gudu,Nace a'ah na isa kawai nauhin jikina nakeji....

Tace man Hajiya bata jin dadi ma nazo na dubata mana ashe karya take mun so take kawai naje gidan.......

Na kirashi yace to ba damuwa Rashid baya nan amma Excellency ta mun afuwa bara na turo driver din Hajiyan.....

Tare da su Jamila muka tafi,Nan na sa aka hada masa lunch dinsa na aika driver ya kai masa,haka nan Innah ta aiko da zobon nan raina duk a bace ina ganinsa saboda nan zai dinga sakani yawan fitsari kuma zaki yana ta fita.....

Amma na ranar kaman yafi yawa tun dai ina daure pains din,da yamma naje strolling ni da Jamila kenan ai kuwa cikina ya fara wani irin juyi na tsugunna a kasa....

Sai da Na ma Kausar waya ta turo driver muka koma,Kausar nata mun tsiya wai bari Doctor yazo a ga yanda zan shagwabe masa.....

Yana zuwa muka koma gida,na kwantar da kaina a jikinsa nace Yayana na kagu na haihu na kwanta a jikinka....

Yace hmm!Ai Baby ni abubuwan da yawa fa na kagu nima wallahi dan hug dinnan like ki bari kawai i really want to cuddle up with you.....

He was just looking at my protruded tommy,Yaya wallahi kicking dinnan ka gani ba he saw the traces of the kick irin ba sauki......

He was noticing ne i wasnt my normal self,aftwr minutes na shiga toilet wannan zakin nan da na sani bansha zobon Hajiya marasa sugar ba...

FOREVER YOURSWhere stories live. Discover now