Chapter 34

1.1K 71 15
                                    

💞💞💞💞FOREVER YOURS 💞💞💞💞By AyshaSamira💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
Chapter 34.........
Wattpad@Ayshasamira
Twitter @Scarlet_Samie

Ba shiri ya ce ma Suraj Daddy ne yake nemana just bari naje if dare baiyi ba zan dawo,ya fita da sauri......

Yana zuwa Aunty Saima kawai ya gani zaune da Asmah,ya shiga ciki ya samu Daddy yana daki,daga can yace shigo mana Abbaty......

Ya yi sallama ya shiga yace Daddy badai jikin bane ko?Yace bana jin dadi yau dinnan amma nasha magani....

Ya tashi zaune,Yace bani ruwan can ya miki mashi swan da cup ya zuba mashi ya sha yace yauwa nagode.......

Yace Abbaty a gaskia kayi dacen mahaifiya wallahi Hajiya Maryama mutum ce kuma uwa ce ta gari a kullum ina alfahari da auren ta da nayi....

Kana gani Shatu kanwata ce amma bata son Yar danuwana kawai saboda kawar ta tayi son Hussain sai shi kuma a school ya hadu da Rahama yace shi lallai Rahama yake so.....

Nan tace an asirce mata danuwa ban taba zaton tsanar Rahama zata shafi Duk abunda Hussain zai aura ba but Shatu is beyond that kana gani....

Amma mahaifiyarka son da take ma Kubra ni kaina abun na bani mamaki kuma tuntuni haka take tun Hassan na raye taso ta amshe Kubra sai shi kuma Allah ya sa ita kadai zai haifa.....

Abbaty ina jin dadin mu'amalar mahaifiyarka da Khadijatu da duk zuri'an Khadijatu ma,and i really appreciate.....

Kaga tayi fushi sosai yau da kai dinnan wallahi abun ya mata haushi ni kaina i felt bad da kasa ka mun Khadijatu kuka.....

Amma nasan bazai wuce zancen breastfeeding din ba ita kanta Hajiyan tayi magana amma tace may be saboda tana kunyar su ne....

And ni i realized yanzu wani irin kunya yake damun Khadijatu and i dont like it saboda she is trying to distance herself daga jikinmu tana daukan mu In laws which shouldnt be but we arw humans......

So please Abbaty ka yi hakuri nasan mata da miji dole akwai obstacles i wanted to scold you but then nace ba lallai laifin ka bane.....

Amma ka mata a hankali you are a Doctor ka fimu sanin may be akwai abunda ke damu ta or something,you are her husband please Abbaty a dinga fahimtar juna.....

Kaga bana son ana bata mata rai amma kuma nasan dole zatayi laifi watarana ka dinga hakuri kai kanka ina kula dakai Abbaty duk ranar da kayi fada da Khadijatu baka sakewa ko yanzu kalla yanda duka idonka yayi ja.....

Yayi murmushi yace Daddy ayi mun hakuri sharrin shaidan ne,kuma nagode sosai da yau baka ga laifina ni kadai ba,insha Allah zan gyara amma sai inga kaman ko kallon Babyn bata sonyi....

Daddy yayi dariya yace kunya na ke gaya maka ya kama Khadijatu kaman wata bafilatana amma larabawa ma suna da kunya amma Kausar tace idan ba kowa tana kallon yaron sosai ta dinga murmushi su Hajiya take kunya.....

Abbaty yaji dadin wannan maganar amma dai Daddy baisan yr tasa kishin ta ne ya motsa ba,tab ashe haka take da kishi har tayi kokarin zama da Fareedah.....

Daddy yace kaga duka yaushe ta haihu ka lallabata kafin Hajiya ta hanaka daukan matarka,suka yi dariya....

Dan Allah Abbaty amanar Khadijatu na baka kaji bance wai ba zata saba maka ba amma adai rika amana dan Allah....

FOREVER YOURSWhere stories live. Discover now