part 8

1.3K 44 8
                                    

_*👨🏻‍🎤DAN ISKAN NAMIJI👨🏻‍🎤*_

               _*NA*_

_*FAREEDA ABDULLAHI*_
     
       _*(Feedyn Bash)*_

_*BOOK  2*_

_*Faceebook Fareeda Abdullahi Ibrahim*_

_*Whattpad @FeedynBash*_

_*Instragtam Feedyn Bash*_

_*Snapchat Feedyn Bash6660*_

_*E-mail  faridaabdullahiibrahim6660@gmail.com*_

*_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻
'''{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}'''

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation



_*Dedicated to: whattpad fans gaskiya ba abun da zan ce muku sai godiya, yadda kuke mun magana ta WhatsApp da alkhairan ku a gareni, nagode sosai Allah ya bar kauna kuci gaba da suburbudo mun vote*_

                     *35-40*

Kuka ya ke kamar karamin yaro yana jijjiga ta gaba daya, basirar sa ta toshe ganin wankin hula ze kai shi ga dare ya sa ya dakko ruwa a fridge me sanyi ya dinga fesa mata.

Wata ajiyar zuciya ta saka tana sheshshekar kuka da hanzari yai kan ta, yana rungumota yai jikinsa yana ta hawaye yana tausaya mata dan ya saba da maza ba karamar illa yai mata ba.

Yadda kasan an tsagata biyu haka take ji wani azababben radadi ne yake ratsata ta ko ina wani kuka take kamar ranta ze fita.

Ganin haka duk ya rikice ya gigice hankalinsa ya tashi ya rasa inda ze sata ya tarairayota, nan ya din ga jin tashin bugun kofa wanda ake barazanar balla kofar gaba daya ya rikice.

Bai sani ba ya zari rigar baccin ta ya maka ya dauka best ce ya fice, yana bude kofar wazai gani Baby Chakwai ne jina jina da shi ya shigo yana tangadi dan daga gani yana jin jiki.

Wani mugun kallo yake bin Alhaji da shi ya zauna ragwaf Alhaji ma ya zauna wani kallo ya ke bin sa da shi, wanda gaba daya Alhaji ya gama tsarguwa a hankali ya din ga bin jikinsa da kallo.

Wata zabura yai ganin rigar Nauwara a jikinsa ya zubawa Baby Chakwai ido, "kalleni da kyau" yana magana yana cije baki dan ga dukkan alamu ko yaci duka ne ko kuma anyi barin mota da shi.

"Uban me ya hadaka da rigar mace? wa ka kawo gidan nan mace! mace a gidan nan gidan nan!" jikinsa ya kama bari "wallahi um um...." Be barshi yai magana ba ya wanka masa wani gigitaccen mari.

A hankali ya dago ya kalleshi "ni ka mara? ni ka mara? me nai ma haka? baka tsaya kaji uzirina ba" "to meye uzirin naka? munafiki!" ganin haka yai maza ya ce.

"Baby Nauwara ce ba lafiya shi ne dalilin daya sa kaga ganni a rikice" wani mikewa yai cike da bala'i "Nauwara! da ma tana gidan nan? ai a sukwane yai dakin nata.

Ya tarar da ita a kwance tsirara face face da jini be san sanda yai kukan kura ba duk ciwon da ya ke ji ya dena, dan yasan angama komai yai kan ta hankalin sa a matukar tashe, ya wanka mata mari ya fara duk ta kamar Allah ya aiko shi, sannan ya hau kata yana jibga hakan be masa ba ya damko gashin ta ya fara ja.

Tana ihu kamar ranta ze fita ganin haka ta fara kokarin ceton ran ta, ya damko gashin kan ta ya fara jan ta zuwa parlour, abun da yai masifar daga hankalin Alhaji Ghali kenan.

Yayo kan Baby Chakwai ya hankade shi gefe ya fadi ya saki wata kara saboda beyi tsammani ba, "baka da hankali ne? kashe ta za kai ko me matata ce auren ta nai auren sunna, amma saboda bana san bacin ranka nake musguna mata.

DAN ISKAN NAMIJIWhere stories live. Discover now